Kotun Tarayya batada hurumin sausaron wannan Karar, na biyu Babu inda akace sai Anyi public hearing, na ukku Awa nawa kuka bama Sanusi. Wannan hargowar Babu inda zata kaika indai a kotu za'a yi shari'a.
Na Lura kowa interest dinsa yake karewa.......how many times a matsayin Ka na Dan Adam Mai fundamental human rights Ka Kai Kara visa abunda ke faruwa a Nigeria kama daga insecurity, subsidy removal, illiteracy among others???. Jama'a Aminu ko Sunusi duk sunyi making in life. Mu fuskaci damuwar Nigeria. Allah fa, gaskia rankai Dade a daina Danwanka Allah da shari'aku ta zamani