Mazan mu na arewa are nothing close to this. You’re one of a kind great father. Allah saka maka the alkhairi. May Allah give shifa to both your son and wife
Wlh mijina ma yana kokari sosai munada yaro mai Autism kuma wlh duk inda zai sama masa cigaba ko nawa zai kashe wlh yana kan kashewa hasali ma ko gidan kamu mun kasa gamawa saboda kashewa yaran nan kudi
You are a hero! Our Arewa pride!! Let all those uneducated arewa people learn from you!! I am so so so proud of you. God bless you and bless your family. Rawuwa ko sai Allah ya tamaimu. Gaskiya that’s why we need to appreciate Komai da Allah. Mu daina sa yara na bara, na fama, Allah zai tambaye mu, duk muna zunubi muna cewa don Annabi, don musuluci. Zan zu kan duk Wanda bai gane ba wuta center. God bless you our HERO.
Allah sarki Allah yabashi lpy,nima inada bby ynz 3yrs,6mnth.sai ynz tafara tafia nima long labour nayi saidai c.s akai mn.tana 8mnth muka gane bata wasa.muka kai ta asibity ama ynz Alhmdllh tafara iya mgn kadan kadan.ina kai ta therapy har ynz.Allah yaba Maman hamza lpy.
Alhamdulillah Masha Allah Allah ya Kara mana lafiya da zaman lafiya ameen Allah ya sa mudace fid dunya wal akhira ameen Allah ya saka maka da alkhairi firdausi ameen Jarrabawa ce Allah ya bala ikon ci ameen HasbuNallah wa ni'imal Wakeel
Allah yasaka maka da alkairi wannan yatuna mun da mahafinmu baya nuna banbanci da mai lfy da mara lfy ,Allah yakara ma mahafiyata lfy da zataci gaba da kula da dan uwana tabbas akwai jarabawa acikin haka,Allah yabada ikon cin jarabawa Ameen 😢
Allah sarki,wlh kayi kokari sosai Akwai wata Dana sani haka she is my very good frnd,tana da San karatun Alkurani itama ga sanyin sallah.Allah ya bani iKon kawo muku ziyara Nasarawa.
Ashe ana samun hausawan mu suna kula da irin yaranan yawanci Wann sai turawa kaga ko wanne irin halinta da Allah ya basu suna so mu nan saidai a tura su bara
Dazasuce a kaishi ruwa ai bacikin ruwa za asashiba kawai da zarar ya ga ruwan in dai daruwane toh zai tashi da kansa ya shiga ruwan toh mamansa ta taba bi tacikin ruwane da cikinsa ? Koma wanna baiyi kama da Dan ruwaba Allah ya bashi lafiya
Dan uwa, Allaah yayi maka jagoranci kuma Allaah yayi maka sakamako da al-Jannah akan wannan Tauheedi da hakuri kuma Allaah yaba Hamza da matan ka lafiya. A'ameen Yaa Hayyu Yaa Qayyum!