Autaman manman cikin yan'dambe kadaine nakeso a rayuwata, kuma ina rokon allah yacikama burinka na alkhairi alfarmar fiyayyen halitta Muhammadur rasulallahi s a w 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Uhmmm masha Allah, Allah yabaka sa'ar cika alkawarin da kaiwa mahaifiyarka inde da gaske kake, amma ni bakudene ba burgeni kakeba uhmmm amma banama bakin ciki ko munmunan fata ina maka addu'ar cikawa mahaifiyarka burinta
@@musbahukano353 Assalamu alaikum. Da Allah ya za ayi na samu damar magana da Autan mamman kayi Mani qoqarin yanda hakan zata kasance. Ina godya musbahu kano.