Malam munasonka to amma kamar Kuna Dan tupka da warwara acan baya kamar bakwa tareda malaman dasukaje fadar shugaban Kassa to amma yanzu Kuma kafito kana zagin yenzanga zanga Anya malamne kuwa ,Kai fa kace kamin zanga zanga ba abinda zaidakatar wannan zanga zanga saidai shugaban Kassa yadawo da tallafin man fetur,to ai malam ita addu'a hardakai cikinta ba wai kana muna addu'a ba
Toh malan magana ta gaskiya kaidai mutumin kirki ne amman malan a cikin malaman da yawa Suna cin Amanar Manzan Allah suna shiga rigarsa suna cutar da Al'umar Manzan Allah wlh wlh wlh Manzan Allah Al'umar sa yake fara sawa kafin damuwarsa wai mai yasa baza ku kalli Shuwa ga bannin ba su gaya masu Gaskiya akan zalincin da akeyi na Yunwa, sannan mu kuma matasa banga amfanin Haukan da akai ba Ba'a barmu mun fadi damuwar mu ba wasu kawai sun shigo cikin mu suna sata gashi mu asu barmu munyi zanga zangar ba kuma gashi nan an zaunar da kowa babu abinci
Malam Ni na yarda kai mutumin kirki ne Amma akwai irin su KB Gombe da sauran su wadanda basu tsoron Allah kawai damuwar su su samu kudi a wajen yan siyasa Mu irin su ne bazamu taba yi ma biyayya ba saboda sun cuci al'umma fiye da tunanin mutane.