biyun ma gari ne kuma wlh aminu abinda yafada gaskiya ne anfi fifita yan kwallo akan jami'an tsaro kuma wlh aminu yafika amfani acikin al'umma shidai inda bai kyauta ba wannan zagin da yayi Allah ya yafe masa amin.
Assalam aleykum Ina maiga gaisuwa ta zuwa ga horo dan maman Allah ya jikan iyaye da rahama yasa aljana makoma shiryashiryaka na bani nishadi allah ya stare ga gaisuwata daga Marocco zuwa Nigeria ga horo amanar Zango. Asayamin fara da guguru 😅😅😅
Abdul kake kowa wanga ba dai dai ne ba.kasan aminu da horo basu magana bey kamata kakawo magana aminu ba.ba ahaka.kage kayi tanbayaka ga horo kai tsayé.kaga kawai dan katado da zamné tsayé .