Mutanen arewa Kuna zagin rara, karya kuke , ya Fi ku sanin abinda ya ke yi, lokacin da kuka karba taliya da dubu Daya , kuka zabi Tinumbu, rara ne ya sa ku? Ama da shima ya na neman nasa, Kuna zaginsa, Kun nema taliya Kun samu , ku bar shi shi ma ya nemi kudinsa, Naziru ku yi hakuri ba yada Kun iya da masu Mulki, Dauda kahuta rara Allah ya raba ka da makiyanka, Ina bayan ka boss❤❤❤