Allah sarki Allah ba yacca bai iyaba idan yaso sai ya shiryaka ya maida masu zaginka irinka tsakanin Allah da bawansa ai ba a shiga hasan fatab alkairi
Karyn kake dan shegiya wai bawanda yake turoma kudi daga najeriya ina su sadiya Haruna,aisha humaira,yagamen,shege kace duk bada turama kudi a najeriya and fa akema riga da wando😂😂😂
Masuzagin irinsu hasan wlh kusani kunalodawa kanku zu nubine sabida haka allah ya ke halittarsu kungakenan ku na jada ikon allah dansuma sungakansu ahakane kawai so bekamata adinga kallon halittarsu amatsayin laifinsu ba adingazaginsu da bakake n maganganu zanbaku misa li dakuma lbr akan shagari
Eh hakane addu'a ita tafi dacewa ga wanda ya 6ata tunda bamu san qarshenmu ba dana yan'uwanmu Amma ba Allah ne yayi su a haka ba, duk wanda ku kaga ya 6ata shi ya za6arwa kan sa haka, sai de ace Shaidan ya rinjayi mutum tunda Allah ya bamu za6i biyu 6ata ko shiriya, to ya ragewa mutum inda zuciyarsa ta karkata wannan itace jarrabawar duniya. Allah ya kar ya barmu da son zuciyarmu ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
🤣🤣🤣🤣 wlh banyi niyar mgn ba amma dole yasa nayi hassan kabani dry sosai duk da dai kana wasu abubuwan da basu Kanata,ba amma ubangiji Allah y shiryeka shiriyar addinin musulunci.