Allah yayima albarka Dan bello yabaka gwarin gwaiwar wannan lamarin Koda bamuda yadda zamuyi mundai San yadda abin yake Allah yakawowa talakan Nigeria mafita
Allah yaqara tsayamaka mlm bello to nodai shawarata anan shine dan goman, Allah acigaba dayiwa Annabi Muhammadu S. A. W. Dalati da karatun, alqurani sanna uwa uba sallar alqunut insha muka haqura mka jure yin wanna addu, oin insha Allah to muzamuga qarshensu bi, izinillah
Allah ya Kara kareka daga dukkanin sharrin abin halitta na Fili dana ɓoye,na kusa dana nesa BELLO GALADANCHI AMIN DAN DARAJAR MUHAMMADUR RASULULLAH S A W 🤲
ALLAH ya kareh ka daga sharrin su kuma mu matasa ba zama zamuyi muna jin dan bello kawae yana tonon silili ba, Mu kuma wani mataki damu dauka akansu shine abunda yakamata muyi tunani
Dan Bello; Allah yasa ka maka da mafificin alkhairi, Allah ya tsareka ya kuma kareka daga dukkan masu sharri, ya Allah ya taimakeka kamar yadda kake mana, alfarmar annabi s.a.w da alqur'ani amin. ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Ya hayyu yaqayyum duk wayanda basakishin rayuwar al umma wayanda sukasa qasarmu awahala Allah yasaka larurar gudawa takamasu da fastarin kwance ya Allah
Dan bello wannan videos din sunada muhimmanci yakamata adinka yinsu harda turanci saboda yan uwan mu na kudu da basajin hausa allah yasakawa iyayenka da alkhai addua yanzuma mukafara musu saboda kai 😢
Duk ba wanda za muyi, ba za mu mutu saboda yunwa ba ko wahala ba. Yadda Allah yayi fir'auna da ya gallabi mutanen sa da zalunci da azaba sai Allah ya tattara su gaba daya ya hallakal dasu sannan sai aka sami lafiya..... Dan bello godiya maiyawa
Wahalar mu Allah yasa tazama kaffara. Tabbas sauki nanan zuwa Allah zai maganinsu ta hanyar da bazasu iya kauce mataba. Allah yana son bayinsa yana ganin yadda ake azabtar da su.
Allah y tsare danbello Anma haryau mu Yan kasa munqi mufarga haka zamuta mutuwa agidajen mu Babu mafita kullun kokarin danbello mu farga munemo haqinmu 😊
Aikinka yana kyau kwarai Danbello, domin muna ganin tasirin media. Danbello donAllah a tambayar mana Gwamnan Kano ina maganar palliative dinsu sannan me ake ciki da kwamitin da Gwamna ya kafa a kan karin albashin ma'aikata, mun dai san kwana uku aka basu kacal