Allah sarki AREWA wai ina tunanimmu ne? zato na duk abinda za a tattauna a wannan shiri kaso 99.9 akan tsaro ne. ana ta kashe mutane 'yan bindiga ko ina, amma a dunga batun cin zarafin mata. wani samar da hanya ko wani batun manoma ina zaman lafiyar da duk wadannan abubuwan za su tafi yadda ya kamata. cin zarafin mata!!! ba kashe matan ake ba? ina manoman suke? nawa aka yanka ta wuyansu? ya kamata musan abinda ke mana ciwo wallahi yakamata alummar arewa mu dauki makamai mu kare kammu
Sai ka ɗauka ka kare kan naka ynz dan Allah wnn rubutun naka kayi tunani sosai kayi shi kuwa?kowa yana fatan alkhr da addu'ar Allah ya taimaki mai girma gwamna akan manufofin sa amma kai kana wata magana daban
A matsayina na Dan jahar yobe nayi farin ciki sosai da Lambar yabo da Me girma gov Mai mallah buni ya Samu akan harkar lafiya na zama zakaran dafi a arewa Baki daya
Alhamdulillah,agaskiya maigirma gwamna yayi kokari matuka ta bangaren tsaro dakuma bangaren ilimi, saidai inason intunatar da maigirma gwamna Wani abu dayashi bangaren lafiya maigirma gwamna yakarkata kacukam acikin asibitine Kawai akesamun lafiya saboda duk bayanansa suna nuna sai ankamu da cuta sai atafi asibiti Asha Magana, ammanta dacewar ita lfy agidatake sai tabacine ake tafiya asibiti takaice inason inbama gwamna shawara da yaduba bangaren tsabtace mahalli da samar da tsabtataccin wadatattun ruwansha da kuma fadakarwa tayadda mutane zasu iya kare lfyrsu daga gidajensu dakuma mahallansu, maana Health Education to the public.
Assalamu alaikum Aminchin Allah yabbata ga gwamnanmu na Katsina munamasa ftn alkairi Allah yakara tsaremanakai Allah yakara lfy da nisan kwana Allah yakawo mana karshan wan nan matsalar tsaro Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya Ina alfahari da jahata Katsina
Salam salam barka dai ni mutumin kankarani gaskiya alh.umar dukko radda yayi kokarn gaski sosai wallahi babu adawa dan ni dan p.d.p Ni kagakam bazan rufama dan adawa asiriba to Allah ya sakamasa day mafificin alkairi
Masha Allah Amma A sabon garin Bilbis faskari L G,A muna acikin wani hali narashin tsaroda Na acibitin kulada marassa lafiya munada masu karatu amma babu wani cigabada mukasamu
Allah yakara lpy danisan kwana gwabnanmu ubangiji Allah yabaka nasara da sa,ar alqawalin da kadauka Mumuna tare da wadanda abubuwan da kefaru a kyauyikansu Kuma suna bamu labarin eya qoqarin da kakeyi a qauyikansu Kuma sunama fatan alkhaeri
SULE DUDU kullun yana nan cikin garin Katsina yana ragaita gidajen yan siyasa, shi yasa bai san me ake ciki ba. Mu dake Safana mun san yan C-Watch suna kokari.
Kamar yadda kukasani sunana *crmd Mubarak Garba kankia * Agaskiya bantaba jinshiga siyaba Amma sakamakon zuwan mai girma *PHD.umar dukko radda* yasa naji ina ra Ayin shiga siyasa /sakamakon haka I nai mai fatan Alkairi Ameeen 🤲