Masha'allah Allah ya saka da alhairi dr tawhidi gaskia muna gané karatu Allah ya qarawa rayuwar dr idiris mujadaddi tawhidi albarka ❤muna sonshi domin Allah 🇳🇪👈 mazawnin🇨🇮👈
Mr Fuad tunda hadisi Bai ce Makkah ko Madina ba ,munasa Shaik ya fada mana lokacin da za ayi aiki da hadisin. Tunda bamusan lokacin ba Kuma hadisi Bai fada ba.
Sanin sababin da locacin hadiythin ya na da muhimmanci a gun yin amfaani da shi. Sabiyli da wannan magana ne da munaafukai ke neeman su ingiza waawaye da muwgaaye da shi
Mr Fuad su kansu wahabiyawa basu yarda da dahi hancin Bukhari ko Muslim, in sun Sha shaqa sai su ce Bai ingan ta ba. Malamai kamar su Dr Ahmed gumi, Malam asadus Sunna, da Shaik maqari, duk sun musa wanna hadisai. Don haka hadisin da suka Kai iyayen annabi (saw) wuta munyi wurgi da shi a bola kamar, yazakuyi da hadisan da suka ce annabi Yana fistari a staye da Wanda suka ce gawar annabi (saw) ta kumbura kafin a birne shi wa iyazu billah da Wanda suka ce annabi yayi hauka wai hai Yana saduwa da katifa Bai Sani ba Allah na tuba dole yasa na kawo samfuri. Mr Fuad tambaye wahabiyawa sun yarda da haka. In sun kauce to Muna munyi wasti da hadisan da suka Kai iyayen sa wuta.
Annabi S.A.W. mutum ne ko ba mutum ba ne? Daruwran yin fitsari a saye zai iya Kaama shi ko ba zai iya ba? Dan Allaah ku daina yi wa Annabi S.A.W. guluwwi
Ba maganar magabata aka ce a kawo ba. Fassarar magabata akace a kawo, saboda ba wanda ya isa ya fassara aya sabanin yadda manzon Allah ya fassara da kuma yadda sahabbai suka fahimta, illa iyaka.