Gaskiya Audu kaikadai gayya gwani ne banganshiba banga dambensa ba amma Allah yasanyaman sonsa ta dalilin sauraren wakar Dan'anace dafatan Allah yagafarta masa.
Al Amin maganar kashe rukoda gaskiyane a kasuwar funtua banana yasa kaset din d anace yazo yace mai yakashe ko yakashemin yakashe baison yaji wakar d anace kwata kwata ni dan funtua ne a kasuwar funtua akayi wannan
Al-Ameen barka da Kokari, Allah ya jikan Magabata amin. Naji labari a unguwan Shanu, Kaduna cewa Bijimin SA ya haukace yayiwo kansa ya sa hannu ya tukare SAN duka daya sai yankawa akayi.
ALLAHU AKBAR KABIRAN.ALLAH JIKAN MAZA. DUK RANAR JUMU'AH YANA NAN GIDAN MAHAIFINA DA KUMA GIDANA. MATATA TANA LEKOWA ZAURE DON TA GANSHI. SAI YA MIKE TSAYE SANNAN YA DURKUSA YA GAISHE TA. SAI MUCE MASHI BAYA FITA SAI YACI ABINCI SANNAN SAI IN SALLAME SHI. IDAN DAI INA GIDA TO DUK RANAR JUMU'AH BAYAN AN KAMMALA SALLAH SAI YAZO, IN SHA SHA ALLAH.
Lokacin da su Dandunawa suka zo jos wani dan jarida Wanda yana raye a jos wato Alh. Abubakar Agege ya tambayi Dandunawa akan karon shi da wani gwanin garin mu wato jos Audu kai ka dai gayya mai gyaran Agogo wataqila shine wancan na Bauchin.
@@alameensokototv496 Na san dai dan jaridar na raye da wataqila ya kamata a ziyarce shi sai aji wane Audun ne na jos din Wanda Dan Dunawan yake zance a kan shi.
Yanzu naji magana ta gaskiya nima yayi mana ikin ban ruwa na fulawa da lemo a cikin gidan mu Nasanshi ina Yaro yana daukata a wuyanshi yana mani makawuya da kuma matarshi yar kuciyya muke ce mata Nasanshi sosai kuma nasan ya rasu