Shirin na wannan makon mun tattauna ne kan yadda takaddama ta barke a jihar Kaduna da ke Najeriya kan binciken bashi da gwamnatin Uba Sani ta jihar Kaduna ta kaddamar kan bashin da tsohuwar gwamnati ta ciyo a lokacin mulkin El-Rufai. Mun tattauna da Alhaji Yahya Jisambo da kuma Malam Lawal Mai Fetur da Gas.
5 окт 2024