A wannan makon shirin Gaskiyar Magana ya tattauna da 'yar fafutuka a Najeriya, Naja'atu Muhammad, wacce ta nuna makoma mara kyau da ke gaban Najeriya bayan watsi da karar Atiku Abubakar na PDP da kotun koli ta yi, ta kuma tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
21 окт 2024