Najeria allah yabata man fetir maiyawar amar dannajeria yana afani dashine yacikin wahala kaikace ba najeria yakeba kai kace amerika ita kedashi dan amerika yasha mannajeria acikin sauqi amma dan najeria yanata wahala muna kira ga mai girma shugaban qasr najeria tunubu yamaida tallafi naman fetir domin yaguda cewar wanan mai na dannajeriane amma yanzu dannajeria bashiy keda mannajeriaba sai dan damakaradiyya sai dan amerika da ingila da faransa da ingilar
Wace dokace ai badoka a Nageria saboda kuna kalo aka cire un majalissu biyu kunyi anyi shiru ;kwana nawa ne yan kwadago sun fito zanga zanga baa biya musu ba suka janye saboda ansan wace kungiyace ankira manya gungiya abasu cin hanci suka janye kena wannan zanga zanga ta shafi kowa dan Nageria