Masha.Allah amma ninaji.wata hira da akayi da shata shida kansa yace karya akeyimasa duwanda yace in.angaiyaceshi biki bayayiwa me bikin waka se wanda yagadama yace karya akemar dolene yayiwa mabiki waka saboda shine sanadiyar zuwansa gurin duk.abunda yasameshi adalilin wannan me bikinne dadi koba dadi Allah mudace
Da ace makusanta Shata sun kare a doron kasa da kun ci karen ku ba babbaka. Sabitu wanda shine Sankiran Shata, da shi da Alhaji Hassan Hadi sunyi bayinin cewa babu wanda zai ce ma ga Lamin Shagamu. Hatta ita ma bata san da ita ake ba. Suma da aka yi wakar tare da su sunce basu san Wacece Lamin A wajen ba.
Ya kamata a farkon interview ɗin nan a fara saka kaɗan daga cikin waƙan "yarinya Lami shagamu" sannan duk inda aka ambaci wani baiti a waƙar to a saka shi. Ya kamata kuma a ƙarshen shirin a rufe da saka waƙan ta Lami shagamu.
@@kano360tv6 Ok Amma ina tunanin akan iya saka waƙa kaɗan na wani ayi amfani da shi matuƙar an mentioning credit ɗin ba na mutum bane. Well ban san ya suke abinsu ba. Kun yi ƙoƙari sosai a shirin kuma mun ƙaru. Allah ya ƙara ɗaukaka Amin
Masha Allah, Allah swt yaja da rai, Lamin Shagamu. Dan ina bukatar number wayarka mugaisa. Allah swt yajikan Mamman shata, nasan sadda ya rasu asibitin mallam Aminu kano, sannan nasan wanda yakai gawarsa garin Daura, wani anacemas Tanko T.k. kanin Alhaji Ali Aware Garun Mallam. Rijf Sir
Lack of professionalism! Kwata Kwata Baku barta ta yi bayanin gundarin hirar ba,sai ta dauko bayani sai Ka tsaida ita ,ita kuma sabida shekaru takan manta gabar data tsaya.