Masha Allah, Allah ya karawa Malam Girma Da daukaka, Hakika ina matukan son Malam Saboda Allah. Naso ace BBC Hausa sunyi wa malam tambaya yanda sukayi gogarmawa da kuma Kalubalen da suka fuskanta lokachin da Boko Haram suke cikin gari suna Da'awa, Domin duniya su sani yanda malaman mu sukayi kokari wajen wayar da kan mutane akan su guje aqidun boko haram... Wanda a dalilin haka malamai da dama sun rasa rayukansu irin su; Sheikh BASHIR Kashara, Malam Ibrahim Gomari da sauransu... Allah ya jikansu da rahma, Amin ya rabb.