Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana wasu matakan da za a iya ɗauka da za su kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.
Ya kuma musanta zargin da ke cewa har yanzu shi ke juya akalar al’amura a Sokoto.
14 июн 2024