Hhhh matsalar aikin shedan kenan, da ace dukiyarka sadaka da temakon marasa karfi kakeyi dayanzu hankalinka kwance, koda baka dauka a duniya ba zaka samu a lahira Allah yasa mu dace,
kowa ya dai yyi nagari dan kansa yan uwa muyi kokari mu ribatu da wanan kwanaki 10 na zulhijja masu albarka mu yawaita ibada ambaton Allah dayiwa Manzon Allah salati rayuwa ba komi bace in yau kana raye gobe kuma ka riga ka wuce sai labarinka kawai dan haka kowa ya damu da nasa zunubin Allah ya shiryar damu baki daya
Dama cen Yasan yafi son siririya shine Kuma har ya aureta, hmm yadai sami abunda yake buqata, Allah dai ya kawo sauqi, Amma mafi yawan auren yanzu akwai qalubale aciki daga mazan har matan