Alkanawi Kaida Dan jarida bakwa tsoron Allah. Ida gaskiyane kubari yayi bayani tunda kwakwalwar dokuna gareku.ko karya zayyi yakamata Abarshi yayi jawabi masu sairaro sukaryatashi ba Alkanawi.
Wannan shine cin Amanar Musulunci da cin Amanar Manzon Allah S. A. W. Kuna dulmiyar da bayin Allah da sunan son Annabi. Allah ya isarma mabiyanku, munyi imani suna son fiyayyen halitta amma kuna kautar dasu zuwa ga son wani qato,
YANZUN DAN GIRMAN ALLAH DUK WA'ENNAN MANYA MANYA SABO DAKE LITTATAFAN NAN VASU DAMUNKU SE CHEWA MEGIDAN RADIO MUNAFIKI KO YANA TAKING SIDE ? BAKWA GANIN YAHODU NE KEDA HANNU WAJEN SHIGA ADDININ MU ? DOMIN YAHUDAWA TSINANNUN MUTANENE WA'ENDAH ALLAH YA HOREWA ILIMI KUMA TUNI SUKEDA QUDIRIN ƁATA MANA ADDININ ISLAMA. ALLAH YA KYAUTA😢😢😢
Gaskiya jahilan maqari kunba tijaniya kunya kun kasa kare sirkar tijaniya da inyas 😂😅to Gara kutuba kubar sirka tunda baku iya karewa a gaban malam alkanawi bale agaban Allah subhanahu wata'ala