Dan allah abu aicha me yasa bazaka yada alkhairin mutane ba saidai charin su me yasa kake biye son zuciya aka yada addinin annabi mouhamad saw Ka tina annabi saw ya hana yada chari Bakada aiki sai hada malamai fada subhanallah
Malam abu a'isha inamaka fatan alkairi amma dan allah ka dai nace malam sani yabar malam ta saboda baku hadu a jam iyya daya naga ba da'awa na sunnah yabari ba saboda yace aiyi musilim musilim shikenan haba wallahi bamu ce malam bayakus kure ba amma dai dai in malam yafi kuskurensa yakama mudin gayin adalci makowani bangare malam nidan izalah ban garen kaduna ne kuma ni haifefen jos ne musan muhimmanci malam sani yahaya adali wanda bazanta bamanta taimakon da yake mana ba tunbayan mutuwan mahaifinmu har zuwa yau kuma yasan mahaifinmu dan izala kaduna ne