Gaskiya sulaiman babayo kabamu mamaki, ba tausayi ba tunani, babu hankali aciki, ananan ana kashe mata da yara amma kakasa tausayin yan uwanka musulmai amma kana goyan bayan yan uwanka yahudawa.
❤Babu Wani tataunawa da zaayi yayi tasiri saboda wanan yakin America ce da Cantu take San Gabas ta tsakiya ta hanyar mamaye saboda idan zaka lura ita kanta israil din america ta kafa ta domin malakar arzikin yankin Gabas ta tsakiya d'in
Suleyman babayo kai munafukine kuma kai mai goyan bayan yahudawane kuma kaji kunya sakare sha sha kaji kunya na dauka kai mutumin kirki ne ashe munafuki wa wa jaki
har abada baza azauna lafiyaba agabas tsakiya.mutukar America batadawo daga rakiyar yan lelanta yahudawaba.wanda hakan zaiyi wuya sabo dabukatarta akansu daban daban.amma dai allah bayagoyan zalunci sabo dahaka allah zaiyi maganin mekwatar kayan da banasaneba ko badade kobajima lokacidai allah bayabarci
Kuma Duk wannan abinda akeyi wlh Duk munafurci ne majalissar Dunkin duniya da ita munafukar kasa America da sauran kasashen duniya Idan har sunaso a kawo karshen fadan zasuyi tsayin Daka su tilasta dole a samarda kasashe biyu masu Cin gashin kansu shine kawai Zai kawo karshen wannan fadan Kuma Suma Hamas da Hizbullah a dalilin dayasa suke fada da Israela kenan Akan haka Domin ta daina muzgunama plastinawa day kamasu da take ana kaisu gidan Yari ana azabtar dasu,,,Amma Wai ahaka Zaka Samu Wani bagidaje Mai Kiran kansa musulmi Yana goyon Bayan Israela Mai kin jinin musulmai da musulunci Allah ka kyauta😢😢😢😢
Gaskiya sulaiman babayo dinnan tsinanne ne, kai baka ganin yanda Amurca tasan gaskia amman take take danne gaskiyar tana goyon bayan isreal kai ko alkunya ma bazaka wa musulmai ba
Yanzu inda ace kasar iran ce ko kuma wata kasar musulunci take wannan ta,addancin da Israela takeyi ayanxu da kaji kasashen duniya sunyi mata chaaa kuma da an kakaba mata takunkumai masu tsauri saboda tsabar munafuci karara,allah kyauta kuma ka taimaki addinin ka da bayinka musulmai
Baka gane matsalar ba. Kai ne bakada algibla. Tayaya mutane suna fada akan an mamaye musu kasa sannan kace basu da manufa. Kai ne bakada manufa a kalaman ka.
ME YASA DA HAMAS TA KAI MUSU HARI, BAKUYI ALLAH WADDAI BA? MEYE LAIFINSU IN SUN RAMA? IN BAKADA KARFI KAR KA FARA. KUNA GANIN WATA QABILA/ADDINI NA UZURIN WATA QABILA/ADDINI SU KASHESU
Sulaiman babayo wlh kai Munafuki ne Na lura dakai Israela kake goyon Baya Akan plastinawa da aketa kashesu ake kwace waje masu Neman samun yanci su abasu kasarsu masu Cin Karan kansu Amma kai dayake wawane Kuma kai Munafuki ne kake wannan maganar dabbba kawai
Kuma Duk wannan abinda akeyi wlh Duk munafurci ne majalissar Dunkin duniya da ita munafukar kasa America da sauran kasashen duniya Idan har sunaso a kawo karshen fadan zasuyi tsayin Daka su tilasta dole a samarda kasashe biyu masu Cin gashin kansu shine kawai Zai kawo karshen wannan fadan Kuma Suma Hamas da Hizbullah a dalilin dayasa suke fada da Israela kenan Akan haka Domin ta daina muzgunama plastinawa day kamasu da take ana kaisu gidan Yari ana azabtar dasu,,,Amma Wai ahaka Zaka Samu Wani bagidaje Mai Kiran kansa musulmi Yana goyon Bayan Israela Mai kin jinin musulmai da musulunci Allah ka kyauta😢😢😢😢