Hairat Abdullahi shahararriyar waƙiyar Hausa ce wadda ta rera waƙa a fina-finan Hausa kamar Rariya da Mansoor da sauransu. Ta bayyana mana babban ƙalubalen sana'ar rera wa ƙa da kuma babban burinta zuwa gaba.
Gaskiya Allah yayi mata baiwa, kuma ba kowa ne yake gane Mata masu amshi ba, Amma a nawa hasashe Khairah Abdullahi zata banbanta da sauran Mata masu amshi
@@ammarmuawiya272 abinda ake nufi shine akowace waqa zakaji muryar mace da namiji ce to ita tayi muryar mace shikuma yayi muryar namiji acikin rera waqar. Saboda Haka wannan ba batun yarda nawani ko rashin yarda nawani ne ba Allah yasa ka fahimta