Matashin nan da ya auri mata biyu a rana guda a Abuja ya bayyana yadda yake tafiyar da sha'anin gidansa tun da ya yi aure. Babangida Sadiq ya shaida wa BBC Hausa cewa duk lokacin da ya kalli matan nasa biyu "hankalina yana kwanciya."
Gaskiya abin ya yayi kuma su burge ni baki dayansu Allah ya bada zaman lfy ya tabbatar da fahimmta agaresu ya kuma rabasu da sharrin mutum da aljan da shedan, gaskiya wannan abu Yy