Abun ban haushi abun takaici su yan kudu basu shiga harka sarakuna sai mu yan arewa saboda rashin sanin ciwon kai,idan ba harka takaici ba taya gwamna zai iya yiwa sarauta wani abu koda turawan mulkin mallaka suka zo akwai sarauta amma wai yanzu bahaushe kuma muslmi yana so ya kaskanta sarauta.Allah ya shirya
Idan an bi ta ɓarawo sai a bi ta mabi sawu, lokacin da ake faɗawa talakawa kar su zaɓi waɗannan mutanen amma saboda rashin hankalin talakan Nigeria wai Muslim Muslim har zagin wanda yace Muslim Muslim yaudara ce munafukai ne ayi hankali da su