Mahawoka cïyasai haba Hajiya ta kirabu da ita hassada ce Hadiza Allah ya karamiki dokaka kika kika lai yar wahala Allah ya ƙare ƙi Hadiza Aliyu Gabon ❤❤❤fatan Alheri inayiki anti ta ❤❤❤
Haba gabon wannan maganganun damatannan takeyi shine Abunda nakeso mutane sugane bayanda za’ace fitina tana kwance ana taso ta dan Allah ya tsine ma mai tada fitina tana kwance kuma wallahi kituba zuwa ga Allah dan wannan ba tarbiyyan da iyayenmu da kakanninmu suka koya mana bah Allah yasa kigane
Yes na ga hirar harda dan small Director nan abun yayi kyau. But ita din kamar tonon asiri takeyi gaskia,and ba kyau gaskia.Bata basu amsa mai kyau sai tace lokaci ne. 😂😂😂giwar mata wallahi raina su tayi don ta samu dama
Mtwws wannan ba haka bane ay ba dole take musu ba idan Tayi tambaya if u hava interest on the question sai ka answer if not kuma sai kaki answer wa Amma dai wannan hassada ne
Wai to dole ta musu sai sunzo ko kuma bindiga ta rike tace ansa ko ta kashe su wlh kiji tsoron Allah kowa yayi ta kansa rayuwar nan kamar bazamu mutu ba sai mu daina ganin laifinmu mu koma nawasu hmmmmmm😢
Kar ku manta talk show din nan fa ba live ake nunawa ba editing ake yi kafin a Dora duk abinda mutum baiso ya fito Yana da damar yace a cire, Kuma ba cewa tayi dole sai sunyi magana ba ra'ayinsu ne ya kawo su Kuma suna so a sani ne idan basa so ai ba zasu amshi gayyaratar ba. Hadiza ki cigaba da Abinki Ni kam Ina bayanki Wanda Bai son tambaya Kar ,yazo show din Nara,,,,