Gaskia allah chiryar damu, gaskia kungiyanci kawai matsala ne lokaci ya kai na kowa kungiyar yake karewa bâ addini bâ, kawai izala KO darika mutun in yayi kuskure ya karba in an gyara masa .
Mallam Anan kayi baban kuskure da cewa kungiyanci wanan ba kungiyanci bane,domin manzon Allah s a w)ake magana ya wajaba duk musulmi ya ma haifan radi da nisaha akwai kalamai da Sam duk Mai ladabi da girmama manzon Allah s a w,bazai fada ma Annabi s a w)irin wanan magana hankali bazai karbi ba duk Mai imani sai yaji ba Dadi, abun da Yakama haifan yayi shine ya karbi gyara ya nemi gafarar manzon Allah s a w
Kai dai abulfasaadi rikakken dan adawar Sunnah da Ahlul Sunnah ne, kuma kasurgumin dan ina da raddi. Ko da yaushe kadan kake jira wani Malamin Sunnah ya fadi allura ka kera masa garma. Allah Ya shirye ka. Mutum ya zama ba shi da sana,a sai sharri da jafaa,i da kage da 6atanci da Bayin Allah. WALLAHI ka ji tsoron karshenka. Wannan maganar da ka fara yamadidi da ita kana yin 6atanci ga Sheikh Haifan, na saurari hirar da Sheikh Asadus-Sunnah ya yi da shi game da ita dakyau kuma na ji ya ba da (necessary clarification) ga abin da ya fada da kuma abin da ya ke nufi da ita. Kuma ni na fahimce shi dakyau hankalina kuma ya kwanta. Kuma duk wani mai hankali da Ilimin Tauheedi zai iya fahimtarsa. Saboda haka an yanka ta tashi. Sai dai a wajenku makiya da mahassada da ma,abuta sharri da ahlul hawaa, ku ne ba za ku fahimta ba. Wannan kuma ku kuka jiyo, ba ku kuma isa ku cutar da bawa ba sai abin da Allah (S.W.A) Ya rubuta masa. Kuma na ji dadi kwarai, da na ga ihunka banza kawai kake yi. 'Yan,uwanmu Ahlul Sunnah ba ma wanda ya koma ta kan ka. Kuma ko a 'yan,uwan naka ma ba wasu ma,abuta hankali masu yawa 'yan Kasa da ma suka koma ta kan ka. Yawanci duk bakin haure ne wadanda ko hausar tasu ma ba kyau su ke ta yi maka ingiza mai kantu ruwa. Allah Ya shirye su tare da kai bakidaya ku fahimci aibun yin buhutaani ga bayin Allah.
Kai, Mal. Kaji tsoron Allah, Amma wanan matsalar a fili take, kai ne ka juya mai Magana. Haifan ba zai taba fadin haka, ina da tabbacin inaha Allah Mal. Abdurrazak Yahya Haifan ya fi ka sanin darajar Annabi (SAW). Allah ya saka mai game da kazafin da kayi mai kuma haka ya Zama mai sanadiyyar karin daukaka a wurin Allah.
Sakarai wawa mararra tarbiyya mararr mutunci dakiki wanda baka fahimtar komai sai hauka da shirme kai da uwarka tahaifeka da sani ko tahaifeka da karatu banza katuba zuwaga Allah mtsssss
To yayi kuskure, kaikuma gayaman a matsayin Jawahirul ma'ni dayace in ankaranta salatul fati sau daya yafi qur'ani sau dubu shidd. Kayarda ko kuskurene. Kafafa inka isa
Jahili abul fatahi, kana yaɗa alfasha. Sheikh Haifan yayi bayanin akan abinda ya fahimta daga tambayar. Batun Albarkan Manzon Allah SAW, kaje ka saurari ɗinbin karatuttuka da Sheikh yayi yana bayani akansu. Maqiya sunnah munsan manufarku, burin ku shine ku ɓata makamin da al umma take anfana asanadin karatu dayake koyarwa.
Aslm alkm malam Abdul fatahi Sani bauchi abunda kake Allah ya saka da alkairi mungode sosai Allah yakara kusanchi da Annabi SWS daga kananka almajirin ka masoyinka muhaman Sani daganan tripoli a kasar libiya
ina bin karatunka kuma ina sanka amma kudinga jin tsoran allah acikin lamarunku dan manufarku kudena sharri banbancin akida bashi zaisa kayiwa mutum sharriba kaima kasan me yake nufi .wan nan abinda kukeyi ba abinda zaci da musulunci gaba bane ya kamata kugyara gaba dayanku
Gaskiya yan dariqa kuna da son zuciya anzagi annabi s.a.w haryau ku yan tijjaniya bakuce komai saboda nakune yazagi annabi s.a.w shiyasa kukayi shiru wannan munanci ne da son zuciya
Kai wannan mutumin tsinanne kai. Don kana gaba da mutum shi ke nan dole sai ka muzanta mutane? Allah wadaran ka, jaki Jahili. Kai ne yanzu ka ce Annabi Bai da albarka. Allah Ya san me Malam ya ke nufi. Kana juya zance don baƙar gaba. Jaki wawa tsinanne.
To ba mamki mal Haifan yayi kuskure to kaima kahuto fili kace shimfida farin kyalle ayi da'ira ana wani salati wadda Mazon Allah bai koyara ba addini bane inka isa
Kuma kai ba don jahili ba ne murabkab ko dan son zuciya ba, ai da ya kamata fahimci cewa, waccen maganar da Sheikh Ibn Taimiya ya yi na ba da tabbaccin nasarar Mu'minai akan kafirai kuma har ya ke ba da tabbaccin cewa, abin a rubuce ya ke cikin Allon Lauhin Mahfuz, na iya kasancewa ishara ya ke yi da abin da Allah (S.W.A) Ya ke fada a Ayoyi da dama cikin Alqur,ani. Misali akwai a cikin wata Aya cikin S. Mujaadala inda Ya ke fada cewa, "KATABALLAHU LA,AGLIBANNA ANA WA RUSULIY, INNALLAHA QAWIYYIN AZEEZ". DA KUMA fadarSa a wata Ayar cikin S. Aali Imrana cewa, "IN-YANSURKUMULLAHU, FALAA GAALIBA LAKUM.....". Har yau da fadarSa a wani wurin, "WA KAANA HAQQAN ALAINA NASRIL MU'MINEEN". Da saurasu da sauransu. To bisa ga yaqeeni na sanin wadannan albishirori daga Allah (S.W.A), Sheikul Islam Ibn Taimiya zai iya bugun kirji ya fadi waccen magana ba kuma tare da ta ci karo da Tauheedi ba. Ai Allah (S.W.A) ya ce zai yi kuma Shi ya tabbatar da zai yi. Bugu da kari kuma, abul fasaadi, ka manta da wani mutum wanda Annabi (S.A.W) Ya ambata a Hadithi wanda mutane suke kallonsa a wulakance saboda da halin da kuma irin siffar da ya ke ciki. Amma saboda tsarkin zuciyarsa, Manzon Allah (S.A.W) Ya yi nuni da cewa, da mutumin zai daga hannu ya rantse cewa, Allah (S.W.A) sai Ya saukar da ruwan sama, da kuwa Allah (S.W.A) lallai sai Ya ku6utar da rantsuwarsa Ya yi ruwan. Kuma Manzon Allah bai ce sai da mutumin ya ce In shaa Allahu. Haba abul fasaadi attijani, ka makance ka kasa fahimtar gaskiya, kana ta kokarin kara 6atar da jahilai da wawaye, ga ka kuma wai kana da,awar Malanta. Allah Ya shirye ka.