memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
Malam gaskiya ne, Amma laifinku ne domin kune kukaace ayi Muslim Muslim ticket kuma kunsan wayannan mutanen ba addinine gabansu ba Amma tunda Allah yasa kungane kunyi kuskure shine Allah ya sauwaka
Allah ya saka da alheri..amma muna jiran malaman da suka yiwa Bola Tinubu campaign su fito suyi magana..in dai Bola Tinubu ne wannan farawace..more heat is under way..
duk abinda yasamemu mumukajawa kanmu baruwan Allah ansan abinda zaiyi dama tun farko inyahau amma akazabeshi wai musulum musulum akan taliya guda 1 ai yanzu ko irin ledar taliyar babu bare ita
Allah kayi mana tsari da wannan masifa ka tarwatsa kudirin wawayen cikinmu da jahilan cikinmu kayi mana maganinsu yadda kayiwa mtanen annabi lud ka ganar damu tafarkinka na gaskiya
Ayi hattara lokacin riddan wasu ya zo,saboda yin isgili da Muslim Muslim ticket,domin masu yin hakan ba su da ilmin addininsu kuma rashin ilmi ya kan kai mutum ga ridda bai ma sani ba,saboda haka ina shawartam masu hankali da suyi hattara.
amina ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.