Matsalar ƴan bidi'a Tijjaniya ɗaya ce.... Ba su san Sahabban Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam ba, da ace sun yarda da Sahabbai na tabbata zasu yi amfani da hadisansu a aikace, wannan zai sa dole su zubar da shirka da kafircin da Shehu tijjani da Shehu Birema suka rubuta da tunanin molon kansu
@@nawasmuhammed4887 me yasa kuke cewa kun san ilmi?ba ALLAHne yasanar dakuba. Shima ANNABI saw. ALLAH ya sanar dashi gaibu da yawa dole muce yasan gaibu wacce ALLAH ya sanar dashi. Matukar za ace da malami malam saboda ALLAH yasanar dashi wani ilmi kadan. To dole ace da ANNABI saw yasan gaibu tinda ALLAH ya sanar dashi abubuwa da yawa daga cikin gaibu kuma nasan kasan gaibu da yawa wacce ALLAH ya sanar da ANNABI saw.
@@habibuahmaddmalam2464 kaga inda jahilcinku yake bayyana ai duk abinda Allah yasanadda bayinsa ba gaibu bane don ya bayyana shi, gaibun da Allah yake magana a qur'ani wanda yace ba wanda yasan shi sai shi, to wannan shi kadai yabarwa kansa saninshi
@@habibuahmaddmalam2464 Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam shine mafi daraja a halittun duniya, cewa baisan gaibu ba baya rage darajarsa don wanda ya bashi darajar shi yace yake banta da sanin gaibu, kuma abinda yasa kuke so ace dole Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yasan gaibu badon girmama Annabi bane saboda ku shigo da waliyyai ne kuce suma sun san gaibu, tunda kunce duk abinda yake mu'ujiza ga Annabi to karamane ga waliyyi، Ni bansan inda kuka samu wannan siyasar ba wallahi kololuwar walitaka itace ta Sahabban Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam su da suke da certificate na walitaka amma basu zo da irin tabar gazar da inyass yake yi ba da sunan walitaka Allah yaganadda ku, kubar wannan katon takari makaryaci dan 419 din addini daya kawo muku akidar kowa Allah salatil Fatih tafi Alqur'ani tafi salatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam sau dubabe
@@nawasmuhammed4887 ALLAHU akbar to ai gaibu da yawa wadanda aka kirasu da gaibu a alkur,ani kuma mukaji ALLAH ya sanar da ANNABI saw su kuma kaima kasansu
Ga yaki nan malamammu sunayi suna bayyanawa al'umma Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam gaskiyar addinin kakansu, mu karantarwa kawai muke Bama kashe kowa, amma ku kullum kashe ahlussunnah kuke,
@@nawasmuhammed4887 waye yake kashe mutane? duk wanda zai kashe ahlussunna ai shi ba musulmi bane amma ku ai ba ahlussunna bane kiran kanku da kuke ahlussunna shima bidi,ane Amma tambayata a gurinka me ake nifi da ahlussunna. Fadamin dan ALLAH