Тёмный
No video :(

Buhari ne ya Jefamu a halin da muke Ciki, na masifa tinubu ya dora dr idris ya fayyace komai. 

Al-FurQan wal huda TV
Подписаться 189 тыс.
Просмотров 8 тыс.
50% 1

Опубликовано:

 

26 авг 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 14   
@Kwame966
@Kwame966 Месяц назад
Dr tauheed muna godiya, Allah yasakama da alheri duniya da lahira ameen
@tarteelulquranwattajweed
@tarteelulquranwattajweed Месяц назад
Allah ya magancemana dukkanin abunda ke damun al ummar musulmi.
@user-wo4tp4vg5z
@user-wo4tp4vg5z Месяц назад
Allah ya karawa malam lafiya da imani
@ibsnomaa
@ibsnomaa Месяц назад
Shi wannan tsohon ai sha kundum, munyi masa Allah ya isa da tsinuwa da komai. Har banson maganarsa ma. Allah ne kawai zaiyi mana hisabi tsakanin mu dashi
@user-mh1bn7ki9o
@user-mh1bn7ki9o Месяц назад
Sakallahu kairan
@user-ep7dq1kw9r
@user-ep7dq1kw9r Месяц назад
Masha Allah.
@AdamMuhammad-tx1sb
@AdamMuhammad-tx1sb Месяц назад
Ina farawa da sunan allah
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 Месяц назад
Jazakallahu khair
@OBO.002
@OBO.002 Месяц назад
Ai ba qarya bane duk wanna wahalar da ake ciki shine mana buhari ne
@muhdadamu8332
@muhdadamu8332 Месяц назад
Allah ya sa ka mana.
@user-ez8ki5xp6b
@user-ez8ki5xp6b Месяц назад
Irin wan nan abun shine yake ganar da Mutanen Kudancin Nigeria cewa Bama kaunar junanmu wlh to koda Buhari ne ya jefa Nigeria shi meyasa tunibu din baze canza ba kawai kiyayyar damukewa junanmu itace Babbar matsalar da inhar ahaka zamu tafi wlh har abada baza mu cigaba ba kaduba kugani Sunday igboho yaja goranci kisan yan Arewa samada mutum dubu amma al ummar yarbawa yan uwansa har yaba masa suke mukuma fa kowa soyake yaga kasa War yan uwanshi mlm kusan irin magan ganun daxaku dinga yadawa Bama kaunar junanmu kokadan wlh
@ibrahimidris8533
@ibrahimidris8533 Месяц назад
Qaunar juna akan barayi da macuta. Mu Musulmai ne kuma al'adar mu ba irin ta arna ba ce, ballantana mu dinga goyon bayan barayin cikin mu, kawai se mu qi fadar laifin mutumin da ya sace mana dikiyar mu shi da yaran sa, sabada dan'uwan mu ne dan Arewa ko?
@habibahmed26
@habibahmed26 Месяц назад
Danliti Mugu.
@user-ep7dq1kw9r
@user-ep7dq1kw9r Месяц назад
Sakarai marar tinani.
Далее
HOW DID SHE DECIDE TO DO THIS?!
00:27
Просмотров 8 млн