Asamu wani yayiwa Rarara bayani cewa shi ba dan siyasa bane, wakan siyasa yakeyi a biya shi, Idan ya fahimci haka zai zauna lafiya saboda shi ba kowa bane a cikin yan siyasa.
Wallahi karya kake. Karya!! Kake wallahi. Kawai dai wani son zuciya ne na daban. Kar fa ka manta, a dalilin farin jinin Buhari ne Talakawan Nigeria suka ringa tura ma Naira dubu-dubu, N1000. A yayin da ake ta kara wa man Fetur kudi, har yanzu Talaka bai san anfanin wannan karin ba. Wallahi!! Na Kahutu a yanzu baka tare da mu , tuni ka canja layi
Allah yaqara toshema hanyar kowacce nasara arayuwarka Allah yawulaknataka yadda nadauki iya yanmu abun zagi awajanka Allah yasa kaima kasamu masuyima cin mutunci arayuwarka
Tsakani da Allaah butulchi baiyi ba wallahi. Ya kamata koda kowa a najeriya zai soki mulkin Baba Buhari inda halacci bai kamata kaika daga baki kayi magana makamanciyar wannan ba. Koda yake munyi maka Uzuri saboda ba yau ka fara ba.
Daman nasan Rarara maci amanane kuma butulune amman Buhari ya fishi cin amana da butulci tun akan kwankwaso muka san hakan domin shine yayi masa riga da wando
To kai waye da zakashiga bila dama jahili yana shiga bila daman wawa sakarai daba Allah watsa aniyarka kaima ai kabada gudunmawa wajan jefa kasarnan cikin wani hali
Rarara karya ta qure. Ka zalunci yan Nigeria ka cucemu kayi qarya iri-iri a rayuwarka Allah ya isarmana akanka nidai har abada bazan taba yafewa ba...Sunana Kabiru yakubu kwasarawa sandamu local government katsina state idan zaka nemeni kayimin hukuncin zagin danayi maka
Please inada tambaya wai acikin gwamnati aki miye ne inason amsa . Bakasan cewa qaramin matsayi arayuwa shine mai anguwa to ko dan mai anguwa yafika matsayi da daraja inbaka saniba .❌❌❌❌❌❌❌❌❌⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Meyasa be fada tun buhari Yana kan mulkin ba karfa ku manta har buhari ya sauka yabon sa yake sai yanzu Shima idan tinubu ya sauka yazo yace Muku shekara takwas din tinubu Bai Kai satin yadan Wanda ya hau ba wai yaushe zaku gane wannan makaryacin ne Yana anfana bazai kace hanyar samun sa ba sannan Bai San masalahar Yan uwan shi ba Kansa kawai ya sani yanzu ma takamar sa shi ne Mai nada shugaban kasa to talakawa suna San buhari bawai kawar rarara bace ta Saka suka zabe shi duk kudin da aka dinga turawan buhari da masu kananun Sana'a ace sai yanzu yazo yace yamafi shi buhari Kansa bashi kudin mawa to meyasa be Dora Kansa ba ai Shima yanason mulkin. Kawai rarara mutulu ne Kuma baisan ciwon Yan arewa ba sai dai aljihun sa
Kai banxa butulu ko bakomai bahari n e salar rigar da man anche Kai butulu ne Kuma mungani da alama dai dalilin durkushewaka ne Inaga yaxo in Sha Allah baxa da tsuleliya Rai Nan titi dakiki
Allah Sarki Rayuwa kenan. Ni nayi gardama da damutane da dama akan cewa bazaka taba iya zagin Buhari ba. wasu suna cewa maganar ka akwai gaskiya, muma munga gaskiyar Amma ko'inda inda kafada gaskiyar ka hadata da sukar Baba Buharin. A iya inda kafada gaskiyar ma Babu wata Alama ta girmama Buharin ko mutuntashi. Kuma kasani duk masu Hankali sun fayinta maganganun ka. Akwai Siyasa akwai Rashin girmamawa Akwai butulci. Wallahi wata ukun Tunubu baifi shekara 7 din buhari ba. Kamar yarda kace . Ko maganar tsaron dakakeyi ni bana mantawa har a mulkin buharin ansamu tsaron da harwasu sukai butulcin tsaron, suke cewa dama dama shi tsaro kawai ya'iya baida economy da sauran su. Kai mafi girman karyarka wai A Wannan mulkin anfi saninka. Ka kawo mana hujja
Maganar ka Gaskiya ne Chairman Amman abun da nake so ka Gane anan Shi ne Koda wani zai Fito ya soki Gwamnatin Buhari Kai bai kamata ka fito ka soki Buhari ba 😢 a gaskiya Banji Daɗin lamarin nan ba Saboda Duk wasu abubuwan da ake faɗa a kanka Sun tabbata 😢Ni Bazan caccakeka b Amman in Sha Allah Sai ka Gani a kasa Sbd mu har Gobe muna son baba Manjo 😫 Kuma Allah ya isa Tsakanin mu dakai Rarara 😢😢
Ubanka xakaci wlh tunda kai munafiki ne insha Allahu karshen ka ne xae xo a wakar siyasa tunda Kai munafiki ne baka mutunta kowa Jahili Wawa bakauye bagidaje Allah yayima abunda kayi ma shuwagabanninmu sakarai akoma makaranta dan Allah