Daga Bakin Mai Ita wani shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla. A wannan kashi na 101, BBC ta tattauna da Hannatu, inda ta amsa tambayoyin da suka shafi rayuwarta.
A dai Nemi Kyakkyawar Shaida daga Mutane, Saboda Annabiﷺ Yace: "من أثنيتم عليه خيرا وجبت له الجنة، ومن أثنيتم عليه شرا وجبت له النار" Allah Ya yi mana Afuwa gabaɗaya 📿🤲
Allah shike bada al-janna kuma shi kai mutum wuta, duk musulmi na kwarai bazai ba zai cewa wani ba zai shiga al-janna baa koda kuwa ba musulmi bane. Allah ka kayafewa kowa da kowa
Rahmar Allah kekai mutum aljanna,bawanda zaishiga aljannah da aiknsa saida rahmar Allah,,,Kuma naji kinyi wata karya,,tare fa mukai boarding din ggc gezawa dake,,kina orange hostel ina green hostel,,lokacin Dan Hanne muke kiranki