Saboda Allah Malam way a locacinda shi dan balki ke zagin mutane har shigaban kasar Nijar dan mi ba ku taka may birki? Kuma shi dan balki akasari ba ra' ayi ne ke bada ba tozarci da walakanta da cin mutunci mutane yeke. Yanda ka yi adua karshe to shima Allah y'a isma mutanen da tozarta y'a walakanta y'a ci mutunci amine. Ita fah dunia da lahira abinda aka shipka shi ake iba
Iskancin banza da wofi wallahi I wonder da irin mutanen da suke zama wannan mutumin Yana musu karatu useless kawai abinda Bai shafeshi ba ma shi sai yayi magana
Ana aminta da rantsuwar mutumin kirki, mai amana da tausayi, da cika al'kawari. Wata kila Mai rantsuwar na da wadannan siffofi, shine yassa gafarta Malam ke barrantar dashi.. Allah ga mu gare ka, Mallamai na amfani da munbari wajen tabatar da gaskiyar masu Mulki...
Dan balki karya ne rarara karya ne ki kulla wassu drama na tahee Tawka hakali juma ne dan tinibu ya sa hanu akan rajejenia kan lutu da kan matigo Subhanallah
Katya ya Sani. In ba haka ba said ya Kira ga dukan security details din sa, ba said ya Kara wani kwamity ba. Sai a Kira shi ya zo ya identifying din su, shike nan
Oho day yaday sha kashi,kuma wallahi KO gobe muna fatan a qara cin uwar irin wannan mutanen ,kuma Kai malan babu cikaken adalci a tattare dakay...ka mance qiyayyar da Dan balki ya nuna kan nijar né, da kuma dadewa da yayi yana cin mutuncin masu mutunci..ay sai ka gane ishara ce Allah ya nuna masa
Allah ya issan masa,anma kuma shi Dan balki komanda ya canza halli saboda aikin sana ne cin mutunci da zagin mutane ,miyassa ba'akama wani ba Hum. Allah dai ya shirye mu baki daya kuma
Ya kamata a nemo su a hukunta su. Shine kawai zai fitar da gwamna. Idan Danbilki ya zagi gwamna sai gwamna ya kai shi kotu ya bi hakkin sa. Ranar da mai mulkin siyasa zai sa a daki mutum akan ko wane dalili ne to mun shiga uku.
Muna sauraro muji nasihar da zakayiwa Dan balki don baa Kano kakeba dakaji amatsayinsa na tsohon da zaka yarda ba tsohon kirki bane inkaji yadda yake wulakanci da cin mutunci
Aji soran Allah malam nan dan balki ce zagin iyan Nijer dan shugabani Nijer cenan dan balki yayi wa iyan adalci cenan kuma ba ku taba maga a kai ba humm Nijeriya cenan
Gaskiya in hakane malanmu bako fadin gaskiya baku gyara komai kona son ranko saboda wannan dan balki comanda abinda yayi yakamata ace anyimasa abinda yafi hakama
How old were u 2013? if u see what we did Jonathan and his wife, da duk yasa an kashemu. Nigerian politics indai zagi ne, u don't look at that. yanxu wani zai sake zagin shi Kuma ya bada address ... and Dubbai zasu Yi idan aka biye ma wannan
Agaskiya malan indai wanan abun da akayima dan balkin kumada yana sosa zuciya to mun abinda shin yayima shuwagabanin Niger da malamai yafin sosa zuciya
😂😂 دن بلكي كوماندا يستاهل أسوأ من كذا الزفت عشان يوم السوجا طيح سلطة بازوم كان كل يوم يتفلسف صار لسانه بطول كنو مسوي يعرف مصلحة النيجر وهو عنده بيلو ترجي مو لاقي له حل
Dan balki tun duniya ka fara tozarta. Ba abin kunya a gwadaka a duniya a na zane ka. Mizakace ma diyanka da jikokinka. Latizo da baygi kunya hawan jakki ba to jakki zai kasheshi.
Does that looks like comedy? it's possible the governor did not know, people close to him can do it. But the issue of it was staged Dan balki baida wannan lokacin