Тёмный

Hirar BBC Hausa da Atiku Abubakar kan zaɓen 2023 

BBC News Hausa
Подписаться 588 тыс.
Просмотров 167 тыс.
50% 1

Ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya fada wa BBC cewa yana tattaunawa da Rabiu Kwankwaso da Peter Obi don neman goyon bayan ɗaya daga cikinsu a babban zaɓe na 2023.

Опубликовано:

 

30 янв 2023

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 170   
@D.KMAISUBURBUDATV
@D.KMAISUBURBUDATV Год назад
Alla yabamu shugaba maitausayi wan da zaizi kukan talaka 🤲
@fatimaalhajiidikofamataidi1608
MASHA ALLAH
@alkasumibabanaisah4377
@alkasumibabanaisah4377 Год назад
Masha Allah Nigeria asi baba Atiku insah Allah ♥️👍
@yunusaaudu7388
@yunusaaudu7388 Год назад
Atiku Allah yayimaka albarka munaroko Allah yabakamulki saidai katunadamu talakawa saboda munafada rashin staro kumabajari noma sai, atunadamu dominmuci masha
@suleimanisah918
@suleimanisah918 Год назад
INSHALLAH SAI TINUBU 2023 Kai atiku Mai kayimana a arewacin Nigeria
@ismauh
@ismauh 2 месяца назад
Ya kaji da Tinubu? Dey play
@aliyouhaidar6692
@aliyouhaidar6692 Год назад
Allah yazabamana chu gaba mafi alhairi aminn
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Bari mu Kara akan ta malam Ja'afar shi yace Allah jarabce......, Da son Mulki ka hanashi , mu Kuma Muna roqon Allah Swa ya zaba mana Wanda yafi zama Alkhairi.
@abduljalalisah9905
@abduljalalisah9905 Год назад
Masha ALLAH ALLAH y baka nasara baba atiku
@abdul-azizbabamakama3396
@abdul-azizbabamakama3396 Год назад
Allah yabamu sa'a waziri🍇🍒🍓🍍🥝🍊🍋🥔
@hafsamusa5531
@hafsamusa5531 Год назад
Allah uban gejiya zabaMana shugaba na gari Amin🤲
@umeearhabeebu7076
@umeearhabeebu7076 Год назад
Ameen
@aobfallatah181
@aobfallatah181 Год назад
Ameen ya rab
@mubeee4722
@mubeee4722 Год назад
Ameen
@ibrahimbalarabe7609
@ibrahimbalarabe7609 Год назад
Atiku Will be the next President in sha Allah.
@ciwonidotv1633
@ciwonidotv1633 Год назад
Allah yazaba mana shugaba Na gare
@shaaibuhassan1699
@shaaibuhassan1699 Год назад
Atiku will never be disappointing in shaa Allah
@finiteconsult6181
@finiteconsult6181 Год назад
Insha Allah, this criminal caught red-handed in audio tapes discussing how they looted Nigeria will be disappointed
@ahmaduharuna4316
@ahmaduharuna4316 Год назад
@@finiteconsult6181 bring out the video
@abrahamabubakar8430
@abrahamabubakar8430 Год назад
Insha Allah
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Allah ya taimaki Mai kishin talakawan Nigeria da Arewa Baki Daya Kuma yaran Atiku Idan Kun Isa damu daku Kuzo muyi Addu'o'i irin wa'annan. Duk Wanda yafi kowa cancanta da taimakon Arewa da Nigeria Allah ya bashi .
@Duniyar.Bollywood
@Duniyar.Bollywood Год назад
Sai baba Atiku insha Allah
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 Год назад
Dan Allah wani ya fada mun me Atiku yayi lokacin da yake mataimakin shugaban qasa
@abubakarabdulmumin9862
@abubakarabdulmumin9862 Год назад
Allah ya tabbatar mana da Nassara, Atiku 2023 Insha’Allah
@abrahamabubakar8430
@abrahamabubakar8430 Год назад
Insha Allah
@imranbodaboda9243
@imranbodaboda9243 Год назад
Allah ya baka kuma yatayaka cika Alkawarin dakadauka 🙏🏻🙏🏻 ba irinwan nan dan dauran ma
@shamsiyamuhammad2844
@shamsiyamuhammad2844 Год назад
Allah y zaba Muna shugaba nagari🤲
@sulanseeygusau3491
@sulanseeygusau3491 Год назад
Idan kaine alkhairi ALLAH ya tabbatar mana kai a matsayin shugaban kasar Nigeria
@aobfallatah181
@aobfallatah181 Год назад
ALLAH ya saka ma da alkhairi
@Dan____ado
@Dan____ado Год назад
Kuma ko Wanda ba Musulmi bane Alkhairi Allah ya basa shugabancin Nigeria
@zakariyyasanni5147
@zakariyyasanni5147 Год назад
Say atiku ❤
@ogamusty8267
@ogamusty8267 Год назад
Amiiin❤❤❤
@alkaseem9824
@alkaseem9824 Год назад
Masha Allah sashen hausa na bbc Allah yakara basira
@bangannatv8421
@bangannatv8421 Год назад
Masha Allah alhaji atiku Allah ya bada sa a
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@bangannatv8421
@bangannatv8421 Год назад
@@nuraabdullahi6614 To amin summa Amin mutumena ina godiya da wonnan kokari
@musamuhammadnayari7919
@musamuhammadnayari7919 Год назад
Nigeria Sai Kwankwaso Inshallah Biizinillahi Kafin 10 Nasafe Atiku Kafadi Zabe Shekara8 kayi kana Mataimakina Shugaban Kasa Amma Babu Abinda Kayiwa Jihar Ka.
@aleeyouking52
@aleeyouking52 Год назад
Allah Sa bb atiku
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@isiyaadamu6109
@isiyaadamu6109 Год назад
Allah yabaka nasara idan kasamu nasara Allah yabaka ikon yimuna adalci
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@saiduyunusa3110
@saiduyunusa3110 Год назад
Masha Allah
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@faizamohammed4989
@faizamohammed4989 Год назад
I will vote for you and my family inshallah.
@destinygood9457
@destinygood9457 Год назад
dey play
@zayyanutukur5486
@zayyanutukur5486 Год назад
Ma Sha Allah 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🥰🥰🥰🥰🥰
@lukmanyakubu1738
@lukmanyakubu1738 Год назад
Inshaalla our president2023
@shukuranubalamohammed558
@shukuranubalamohammed558 Год назад
Wanan badaidaibane abama jahohi jami'an tsaro sabida idanfada yatashi governors zasuyi anfani da su acuci wani bangare Allah yatemakemu.
@muktarabdullahi6911
@muktarabdullahi6911 Год назад
Ma sha Allah
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@kawualhajishungu4944
@kawualhajishungu4944 Год назад
Allah yabamu sugaban na gari Dan Allah Ku tabiye mu da Mai girma waziri Adamawa ya bato soro a yankuna arewa
@muawiyamaiturare3133
@muawiyamaiturare3133 Год назад
Allah ubangiji ya Baka mulkin nijeriya cikin sauqi, sannan yayi maka jagorancin saukar da nauyin wannan aikin daka dauki alqawari.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Allah ya jikan Ja'afar mahmud Adam . Malam Ja'afar ya Riga ka , yace Allah jarabce Atiku da son Mulki ya Hana shi . Mu Kuma munce Amin.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Wannan ba gaskia bane, Kuma wannan ya tabbatar mana da cewa kaima bazaka iyaba, duba da Irin karyar da kake zuqa mana cewa kana magana da su kwankwaso, Kuma wannan yayi disqualified Dinka ma kazama Dan takarar councilor ma ba na shugaban kasar ba , balle Kuma kazama shugaban kasa .
@sanimuhammad9175
@sanimuhammad9175 Год назад
Allah baka
@Jejeboykt
@Jejeboykt Год назад
Insha Allah ya bakasa baba
@saharacontractorsltd
@saharacontractorsltd Год назад
Atiku Abubakar . Our Next President 2023 Insha Allah .
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@emmanuelntojipius4081
@emmanuelntojipius4081 Год назад
Atiku is the best
@abbatechtv2456
@abbatechtv2456 Год назад
Allah yatabbatar mana
@dansoja2971
@dansoja2971 Год назад
Ameen
@dansoja2971
@dansoja2971 Год назад
Ameen summa Ameen
@anasisah9245
@anasisah9245 Год назад
Nidai gaba daya na canza shawara, atiku zanyi, ko ba komai ze dawo mana da cin hanci da rashawa, yan kasa kowa ze lasa
@hashim4050
@hashim4050 Год назад
Ameen 🤲
@alhjimodubabagana3094
@alhjimodubabagana3094 Год назад
allaha yabakasa
@saadatuhaliru8465
@saadatuhaliru8465 Год назад
Atiku 2023💓
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
In shaa Allahu Nigeria Sai madugun kasar Engr SENATOR Dr Rabiu Musa kwankwaso PhD FNSE
@abdulladifahmad873
@abdulladifahmad873 Год назад
Allah yabamu shugabanni masu gaskiya aboye da zahiri
@mrspy8940
@mrspy8940 Год назад
Allah yayi jagora
@selysuserlysu9382
@selysuserlysu9382 Год назад
Atiku Inshallahu 🙏
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@abubakarusman3047
@abubakarusman3047 Год назад
Allah bada sa'a baba Atiku
@ahmaduharuna4316
@ahmaduharuna4316 Год назад
Amin
@isabadamasi1967
@isabadamasi1967 Год назад
Masha Allah. Allah yayi jagora Baba Waziri
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@aminouyakouba9798
@aminouyakouba9798 Год назад
Alla yatemakama baba atiku
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@zaharmuh.d4194
@zaharmuh.d4194 Год назад
Allah yazaba mana. Mafi Alkire
@josephwilliam107
@josephwilliam107 Год назад
Hello
@ammarmuawiya272
@ammarmuawiya272 Год назад
Masha Allah sai Atiku
@tanimuamadaki1802
@tanimuamadaki1802 Год назад
Atiku 💪
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@mubaraksaid4003
@mubaraksaid4003 Год назад
Allah ya bamu shugaba nagari Mai kaunarmu
@sadammohammed9126
@sadammohammed9126 Год назад
👍👍
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@haaland1730
@haaland1730 Год назад
Allah ya ba mai rabo sa’a
@abbaabdullahi5520
@abbaabdullahi5520 Год назад
Allah ya tabbatar da alkhairi
@muhammadkamal8677
@muhammadkamal8677 Год назад
MashAllah…Nigeria sai Atiku❤❤❤
@musadeeqdanafricahassannad639
Allah tabbatar mana da abu mafi alkhari ,
@mahamadouissoufou9828
@mahamadouissoufou9828 Год назад
Amee
@ibrahimbalarabe7609
@ibrahimbalarabe7609 Год назад
May almighty Allah support Alhaji Atiku Abubakar to win the Presidential Election amen.
@destinygood9457
@destinygood9457 Год назад
dey play
@mukhtarbakar2441
@mukhtarbakar2441 Год назад
Don Allah babu wanda zaiyi magana akan farasin mai bane?
@Real_ska_tv_nigeria
@Real_ska_tv_nigeria Год назад
BBC HAUSA muna tare
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Wa mi ka taba yiwa Arewa Mai kyau da yan Yan talakawan Nigeria ko Arewa Kuma a yanzu million goma bazata iya sawa ka kammala degree a makarantarka ba , Kuma yanzu kazo kana zuqa mana ita .
@salahuddeenaliabdullahi-im9os
Baba atiku kawaii🥰🥰🥰
@suleturai118
@suleturai118 Год назад
Allah ya kyauta
@OBO.002
@OBO.002 Год назад
@fiddausiyahaya2845
@fiddausiyahaya2845 Год назад
Allah ya bamu nagari
@lawalumar1573
@lawalumar1573 Год назад
InshaAllah barawo (Athiefku) bazaizama shugaban kasar Nigeria ba.
@hussainimakamayunusa2604
@hussainimakamayunusa2604 Год назад
Allah ya tsine maka Lawal Umar
@sadammohammed9126
@sadammohammed9126 Год назад
@ahmadsalisu3335
@ahmadsalisu3335 Год назад
Allah ubangiji yayi jagora
@KhaleelismAudiovisual
@KhaleelismAudiovisual Год назад
Baba Atiku. Allah ya tabbatar da kai Baba
@makarantatv6760
@makarantatv6760 Год назад
ALLAH YABAKA ALHAJI
@aobfallatah181
@aobfallatah181 Год назад
Ka dawo da so dan so kwi sata
@uwaisuyahaya1002
@uwaisuyahaya1002 Год назад
Lallakam kana ruwa
@rukayyaqwaram5855
@rukayyaqwaram5855 Год назад
Allah yasa kaima karkace amanar mu
@Hajia_Reza
@Hajia_Reza Год назад
Digital President
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 Год назад
Wasu ayyuka Atiku yayi ? Ni har yau ban Sani ba.
@mustaphamaibuhu2934
@mustaphamaibuhu2934 Год назад
Allah yabaka Nigeria kazama mana alkhri amma kai zamu zaba
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.
@moniquem6993
@moniquem6993 Год назад
Anúncio de 3 minutos que n da p pular |:
@abdullahiaminu5278
@abdullahiaminu5278 Год назад
Kawai mulkin yakeso amma wallahi kwata kwata beshirya ba
@alhajitsalhaabdullahi1536
@alhajitsalhaabdullahi1536 Год назад
Masha Allah Nigeria sai Baba Atiku insah Allah
@aobfallatah181
@aobfallatah181 Год назад
Kaji maganar manjo el-Mustafa sannan ka yaba wa wannan shashashan da wancan zabin ya ci zai saida mattatar man NIG ga FRANCE da mai tambaya ya ci masa damiy ya ci da she ina ruwanka, har wannan ni za ko yaba a VOA a kiy muqabalar
@kabirutanimu8505
@kabirutanimu8505 Год назад
Aci mugu
@andyplus1352
@andyplus1352 Год назад
Alhaji Atiku is fulani by tribe. In this interview with the BBC Hausa service he is speaking Hausa language. It would have been better if he leave the presidency for the aspirants from the southern part of Nigeria. Taking the turn of the south in this fragile country of Nigeria will create future problems. Atiku is too concerned with the fact that age will not be on his part by the time the presidency was supposed to be zoned to the northern part of Nigeria. He is quickly taking a bites out of the presidency in order to avoid age factor that will not be in his favour in the future presidential election. Also he is running based on his feeling that Buhari prefer a northerner to succeed him come 2023. Kwankwaso is going to give Atiku a fight in Kano, Kaduna, Sokoto and some of the northern states.
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
S
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
We are All Nigerians n we are not after tribalism, or sectionalisms , or Religion sentments, Just we After the that having the transferency, equity, justice, n strong person with the sound health, when we said sounds health, we meant healthy person who having moderate age that can trace the history Nigeria of what ever happened at back n Standing forward the country. Any where in Nigeria is ours, so that we need the person who possessed the quality of leader ship that can Unit the country, Any time you are trying to take sectionalisms which is very wrong because in Nigeria we're having so many ways that Nigerians provide as policies for the purpose of Unit the nation such as NYSC, Which helps ever citizen to understand each other which might Promote to unit citizens, But if you want to take the sectionalisms you are trying to break down the policy which is very wrong. Please be a good citizen. Even at the south when you brought qualitative candidate like kwankwaso, we must ignoring the one who wasn't leadership qualities from North then the who is Best south. So try to brought the best we shall vote for southerners because we are All Nigerians , as we were done at the past such as Obasanjo n others .
@aobfallatah181
@aobfallatah181 Год назад
7:15 bai sani ba in FSB tana aiki ba ko a'a a haka koki fatan ALLA ya bashi mulki ??? Ko ji tsoron ALLAH
@asiyatusalisuadam5898
@asiyatusalisuadam5898 Год назад
Saurara ma bata lokaci ne ko da yaro akayi hira haka zai fada ba wani hikima cikin zancen sa
@nurasharifbalamashaallah1735
Allah kaba madugu kwankwaso sa'a Dan yafisu kudiri mai kyau Kuma yayi mungani a dukkan fannonin da yayi alkawari, Allah Ka dafamai Ka tayashi ruko kasa yazama alkairi akasata
@fifalord4811
@fifalord4811 Год назад
Abokina kana mafarki. Ka farka
@Dan____ado
@Dan____ado Год назад
Ya hadu da peter obi,zasu ci
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Amin! Kuma gaskia ne wannan yayi mungani
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Ta kwarana kakyaule masu shallow brains dinnan kawai sudena dawo da Kai baya nagaba ya Riga yayi gaba
@ahmedismail2501
@ahmedismail2501 Год назад
Atiku kawai
@kamaluabubakar6518
@kamaluabubakar6518 Год назад
Allah ya mana zabi nagari,
@abuminnatilkhair8309
@abuminnatilkhair8309 Год назад
Kace kayi angani , menene kayi aka gani ???
@saifullahiabubakar231
@saifullahiabubakar231 Год назад
hmmmm an dade ana ruwa kasa na shanye wa😁
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Год назад
Kowa yana fadan alkhairi sai Kai
@saifullahiabubakar231
@saifullahiabubakar231 Год назад
@@jameelabdul9470 jameel kenan ni tsiya na fada??? ai duk wani dan arewa mai nazari da sanin harkar siyasa da kuma duk wanda ya nazarci atiku abubakar a maganganun shi zai fuskanci wasu abubuwan da yace yayi su an gani dan allah ku tina min abubuwan da yayi kadan wata kila na manta lkcn da yayi😎
@muhammadbashirumar8349
@muhammadbashirumar8349 Год назад
Allah Ya Baka Ikon Cikawa Baba Atiku🙏🙏🙏🙏
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Kai salihu Isa ka shiga hurumin Allah , Kuma wannan shi yake Kara tabbatar Mani da cewa dik Wanda kagani Yana bin Atiku daga jahilai sai masu son zuciya (makwadaita kawai) ka Kawo mutum Bakwai da Atiku Abubakar ya Gina a NIGERIA, Kuma Kai wannan maganar da Atiku yayi Bata nuna Maka cewa Atikun shi yasan wanene kwankwaso ba ? Idan Kai baka San kwankwaso ba to shi Atikun yasan kwankwason zai'iya cin zaben sa , shi yassa ma yake kokarin hada kansa da kwankwason, Kuma Shi kwankwaso da yake da confidence kaga ai Bai hada kansa da kowa ba , Kuma Idan Baka Sani ba yau kasani cewa dik Inda kaga Buba Galadima ya maqale a siyasar Nigeria to can aka fi kyautama zaton Nasara , Domin buba Galadima Yana cikin goggun Yan siyasar kasa nan .
@usmansahabi6807
@usmansahabi6807 Год назад
Insha Allah Sai tinubu
@abrahamabubakar8430
@abrahamabubakar8430 Год назад
Hmm 🧐🧐
@isaalhjusman5882
@isaalhjusman5882 Год назад
Kwonkwaso zamu zaba insha Allahu daga Askira Borno state
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Год назад
Shi da Buhari Dan Jumma ne da Dan Jummai,duk uwar su daya basuda wani anfani. Duk Dan arewa in ya haw mulki Arna yan kudu ke anfani da su sai su muzguna ma yan uwansu yan arewa.
@abbasale1021
@abbasale1021 Год назад
Naka sai naka Muna goyon bayanka baba atiku
@nuraabdullahi6614
@nuraabdullahi6614 Год назад
Minene nakan aciki , Bai taba taimakon kowa ba a Arewa, sai de ya cuceka yace ai Allah baya karbar Addu'ar talakawan Nigeria.
@iliyasusanimuhammad757
@iliyasusanimuhammad757 Год назад
Nigeria sai baba atiku abubakar naka sai naka
@anasagarbatsamiya6245
@anasagarbatsamiya6245 Год назад
We don't know ur parents who are you describe ur self
Далее
FG Developed Lagos, Not APC, Atiku Says At Rally
5:01
Просмотров 564 тыс.
Новые iPhone 16 и 16 Pro Max
00:42
Просмотров 1,4 млн
APC ba su iya mulki ba - Atiku Abubakar
24:56
Просмотров 28 тыс.