Allah ya karfafa Hisbah akan ayyukanta. Kuma naji dadin shaida da mallam yayi wa maigirma Gwamna. Allah ya saka mashi da alkhairi. Koda yake ban san doka data kafa hukumar hisba ba amma in zai yiwu majalisar jiha ta karfafa ta. Ina addu'ar Allah kada ya gajiyyar daku domin aikin nada wuya.
Allah ya temaki malan Dan Allah abada shawara Akan ma,auratan da suke fitowa Suna yada abunda bedaceba da mazaje A kafafen yada zumunta suda mazajen su Ance asuturta aure suna bayyana wa