Diyar babban Malamin ta ce ta yi karatu a karkashin mahaifinta da kuma a wajen Dr Sani Rijiyar Lemo wanda hakan ya taimaka mata kwarai wajen dasa turbar neman iliminta.
Allah shi qarawa rayuwarki Albarka Ya kuma gafartawa Babban Malamin Addinin Musulchi Masanin Alqur,an Tareda hikimar Zance Wato Maulana Sheik Jafar Muhamud Adam Rahimahullah Allah shi yimasa Rahama Ameen ya hayyu ya qayyum.
Allah ya miki albarka ke da zuriyyarki. Allah ya sakawa mahaifinki da mijinki da gidan Aljannah. Allah ya yawaita mana ire-irenki a cikin Al'umma. Tabbas haihuwa tayi albarka..
masha allah allah yajikan malam allah ya jaddada rahma a kabarin mahaifinki.malama zainab allah ya baki yaya masu albarka sucigaba da yada sunnar manzon allah dukkan iyalan malam jaafar allah ya albarkacesu.
أسأل الله ان يجعل الجنة مثواه وأساله سبحانه ان يثبتك على الحق والدين وان يجمعكما ممن قال فيهم جنات عدن يدخلونها ومن صلح من ءابائهم وازواجهم وذرياتهم والملائكة يدخلون عليهم من كل باب سلام عليكم بما صبرتم فنعم عقبى الدار
Allah Sarki Allah jiqan malam da Rahma duniya tayi babban rashin malamin tauhidi malamin Sunnah gidan hujja sunnah sak bid'a sam malam ja afar Mahmud Adam
الله يرحمه ويغفر له ويسكنه فسيح جناته ويلهم أهله الصبر والسلوان وانا لله وانا اليه راجعون الشيخ جعفر محمود ادم جزاك الله خيرا أحبك في الله حفظك الله من كل سوء ومكروه يارب
Allah ya jikan malan ya gafartamichi Malama allah ya sariki mu kou ma ya Allah kabamu ilimi mai albarka muza ma ka mar Malama zainab kou mamufita inchallah Malama sadiya Muhammad inchallah,Allah kasahaka🤲🤲 jama a musolmi kou samuna a dou a dan Allah,wlh Malama zainab tasa nakara jin ne ma inaso i zama Malama kou ma zanzam inchallah da ma ina ne ma ilimi zandagi