Inna Lillahi wa Inna ilaihi rajiun. Ikon Allah baa rama mugunta da mugunta, musamnan a kan ba wanda shi yayi maka, akwai Allah idan kai haquri halin Manzo SAW, sai Allah ya saka maka duniya da lahira. Allah yana son masu haquri kuma shine halin yan' Aljannah. Allah mun tuba ka yayyyafawa masifa ruwa
Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan masifa damaitakama ubangiji Allah yakamana mafita Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w. Dan Allah asadussuna Ina Neman alfarma kudai malamai ne kuwar Allah kuhada kanku gabadaya MLM dukkunku
Munfara fahimtarka yanzukan malam Musa sabida anbaka wata matsayi agefen fulani shiyasa kake musu uzuzi da basukariya yanzu don Allah labarin dakabayar da labarin matannan wannene yafi sosa Rai sun fakeda yansakaine sukasasu daukan makami wai kaimakuma kabiye musu,,
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
@@ismailhashim6637 mumafah fulaninne nagaske amma bamagoyon bayan abinda sukeyi donmin batasunan fulanine amma shi sabida ambasa wata mukami shine bari yarika karesu dasunan malanta
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
Nidai babu wani uzuri da zanyiwa dan taadda, kuma malam kubar basu uzuri. Waye a Nigeria baa zalunta ba , haka baya nufin ka koma daji kaita kona mutane kana yanka mutane ba. In wannan uzuri ne ay duka damun koma daji muma
@@رضوانربيع-خ5ض nima fulani ne amman bana basu kariya, kawai raayin sane da kuma fahimtar sa haka. Dan taadda dan taaddane, kuma wannan taaddanci ba kawai fulani ne kawai keyiba harda sauran kabilu sun fake ciki sunayi. Allah ya jara mana
Magana ta gasky magan ganun ka na goyon bayane agareka ku da alama basu taba kama wani nakaba ko sun kashe wani nakaba hys kake karesu Amma allah yana ganin ka
@@رضوانربيع-خ5ض Nima nayi tunanin haka. Amma Annabi SAW shi ba haka yayi ba, yace koda Fatima bint Muhammad tayi sata sai ya yanke mata hannu, ina mamakin ina Mlm ya baro maganar Annabi SAW
Wlh babu ƙabilar dazata yadda da Fulani har abada a Nigeria inba Hausawa ba kai yanzu ka isa ka yiwa inyamurai haka kazauna lfy wannan asadussuna neman farin jini yake agurin fulani shi abinda yake so kada Hausawa subawa ƙabilarsu kariya sedan suzauna adinga cin mutuncin su wlh inni Gwamna ne yake wannan surutun ajahata senasa ankamashi wlh domin yanabawa fulanin dasuke kashe mutane kariya saboda ya renawa Hausawa hankali kuma yana zaune acikinsu wlh yakamata akamashi yanada sa hannu acikin ta addancin Nigeria wlh akwai irinsu Acikin gari dayawa muna tare dasu wlh