Masha Allah Allah ya gyara mana tarbiyarmu kema Dan Allah idan kinyi baki a wannan shirin naki ki dinka sauke kafarki yadda bakinki sukayi inaga hakan xaifi tunda tarbiya ake koyarwa kuma respect ne idan anyi manyan baki ki cire wannan glass din sbd mutunta malamai
Mlm kayi bayani daidai👍🏾 Nima abin yana damuna yadda ake cewa duk abinda namiji ado ne a gurin Allah kuma fa? Gwanda hausawa su dinga banbancewa maza banda aikata aikin alfasha bafa komai ze aikata dan ya tsira gurin Allah ba
Yanzu ilimi yake dayawa kubashi da albarka, dakuma ilimi kadan anma me albarka, on the other hand the new system of education we have contributed a lots in destroying our tarbiya. Malami duty sa bawai koyarwa bane , yana koyarwa kuma yana duba tarbiya dalibansa, indai basuyi daidai ba yagyara musu . But yanzu malamai koyarwa ne kawai nasu