Gaskiyane abis saboda mazan yanzu mayau dara sunhi keu tatawa awaje saboda suna son ayada dasu awaje sai suchima gurensu nayau dara maza masu son aure suna son suga halin mache tagariche mache batason bani bani tanarage soyaya karfi maza basason bani bani
Ma sha Allah! Abis you are right👍 Sunnah sak bidi’a sam. Soyyaya shine Muwadda wa Rahma( kauna da tausayi) Kuma duk wanda yake kaunarka zai tausaya ma kuma ya baka kulla ta musamman
Very sad situation that we so called Muslims in the northern region of Nigeria we found our selves in. The Sunnah of the prophet Muhammad is what we should follow, and anything else is bidia.( wa bidia thalalah wa thalala fin nar). I just want to know if this young lady is married, which I don’t think so. May Allah guide and protect us according to our Intentions Ameena. Jazakallahu hairan shookran Jazeelan. Salama’alaikum
Gaskiya.ne.abis tina nin mace kena har kullun ida ana kyautatawa awaje ko anje gida ma haka za acigaba da kyautatawa bayin bahaka yakeba allah yasa sugane ameen.suma.ameen.
Badariyya perfectly suits the host of this awesome programme. Her personality is pretty outgoing and connects seemly with her guests especially the youth. The programme will be different whenever Madina comes back from her leave.
Assalamualaikum Wallahi naji kunya da nake jin wannan bayanin daga Baki rukayya 😥😥😥 domin bayaninta gaba Daya babu Tunani da Aiki da ilmi, Nan gaba zaa rasa iyaye mata a sakar Hausa, Domin irin su rukayya ba matan Aure bane, Allah ya shirya mana wannan matan zamanin Namu. From Egypt 🇪🇬
Agaskia ban yarda da maganan Rukayya even though am a woman. Kyautatawa is entirely different from ramadan basket. I have been married for 11years now, mijina bai taba kawo min ko dan kwali ba but tunda na aure shi i have never lack kai the smallest responsibility of mine he handles it. Bu her arguments re not true wai idan bai kawo ba shi mayaudari ne I thought issues dinnan should be problem na illiterate. Gaskia bata birgeni ba she sounds materialistic.
Tabbas kina da hankali sosai kuma daga gida kika samu tarbiya. Matsalar mata shine sonfi son from the initial stage a nuna masu karya. Haka sun rasa gane cewa higher expectation da suke da shi na samun mai arziki is unrealistic assumption domin duk macen dake jin dadi a gidan mijinta to dole saida tayi hakuri. Sannan duk namiji ya lura kinason abun hannunsa ba lallai bane yaga kimarki da kimar iyayenki.
A gaskia duk namiji mai qaunar mace yana son kyautata mata, haka ma duk mace mai qaunar namiji tana son kyautata mai, sannan kuma Manzon Allah SAW yayi encouraging musulmai su rinqa yiwa juna kyaututtuka saboda yana qara danqon soyyaya. Sannan kuma su mata su rinqa Jan aji da Jan Mutunci, banda kwadayi da roqon abun hannun saurayi Amman su kuma maza su tuna cewa mace yar lallabi ce, Idan ka kyautata mata baka fadi ba, Idan tana qaunar mace ka kyautata mata. Allah yasa mu dace
Tsayawa kallon wannan conversation dinma is a wastage of data wlh. Why will you invite children to this show? Ita yarinyan ma kwata-kwata bata tsayawa taji abunda ake fadi, sai zuba mara ma’ana
Nikam ina son yima Fiancée dina Hidima but sometimes sai naga kamar kada gidan su sudau ka na Raina su ne. But still nafiso abin yazama karkashin zabina da ganin dama na sabida kada tasashi arai as wai dolene that very time da hausawa suke kai Ramadan basket 🧺 sai nakai, Cuz zan iya mata abinda yafi wannan Ramadan basket din at any time nama fison nadinga Yi mata kyauta unexpectedly and surprisingly.
Wannan yarinyar wlh batada hankali, sune gold diggers, masu kudi Maza basa San su auri wacce take nuna San kudi irin na wannan Ruqayyar saboda kana tsoran kar Wani abu ya faru ta gudu ta barka, Dan haka dole Saurayi yayi taka tsantsan wajen nuna mata kudi, wlh Matan da suke soyayya tsakani da Allah basa bukatar kayan kyale kyale
Wannan yarinyar wlh batada hankali, sune gold diggers, masu kudi Maza basa San su auri wacce take nuna San kudi irin na wannan Ruqayyar saboda kana tsoran kar Wani abu ya faru ta gudu ta barka, Dan haka dole Saurayi yayi taka tsantsan wajen nuna mata kudi, wlh Matan da suke soyayya tsakani da Allah basa bukatar kayan kyale kyale
Aslm Badariyya Kalarawi Muna jin dadin Shirinnan. Amma kunyi Rashin Samin Wanda tasan musulunci Bata San abunda farilla ne Ko Sunna ba tunda nake ganin Shirinku ban taba ganin Irin Wannan bah Mara wayo Mara tunani wlh tabata Shirin gaba daya Kuma Ana Magana tana Magana.
Meya hada Ramadan basket da aure, kuma duk macen dake bin yayi Toh tana da matsala koh aurenta kayi Toh kana da aikin domin ba komai za’a mata ta nuna jin dadi da godiya ba,Allah yasa mu dace ya hada kowa dana gari Ameen.
A gaskiya nayi supporting Abis domin a matsayina na ya mace saboda da yawa daga cikin Mata sun shiga nanayi na danasani domin idan har bazaki gode da abunda Allah ya hore ma iyayenki ba toh wallahi akwai matsala gagaruma, sannan Kuma idan har bazaki godara da kanki ba kina ruwa,domin dayawa an Bata ma Mata rayuwa saboda ire iren wannan ababen, sannan Kuma akwai kyautatawa Amma ba lalle sai yayi Ramadan basket ko Kuma yayi maki kayan sallah ba, sannan Kuma duk gidan tarbiya Babu iyayen da zasu Bari Diya mace tayi ma wani gardi abincin Shan ruwa ko Kuma abincin sallah ba. This rukayya lalle akwai kuruciya da ita sannan Kuma Bata ma San abunda take fadi ba.Duk wani hidiman da saurayi zai ma budurwa a waje da ba zaayi a gidan aure ba is nonsense,
In saurayi yayi niya yayi, in bai da shi ya Bari. Ni i see no reason why i will force a guy to give me his money or anything. But still i expect cewa saurayi yayi ma budurwar shi kyautatawa iya dede nashi. Both sides are right and wrong
Abis you have spoken rightly. Statistically proven, Alot of men have pampered their girlfriends outside marriage but once they get married they stop totally. True love has nothing to do with or without Ramadan 🧺. It has do with time, caring and showing of affection. Ruqqayya, please don't say what you don't know, you saying Ramadan 🧺 is mandatory is wrong in both angles of life and religion. Ruqqayya please have a recheck in your thoughts. Finally, it was an amazing discussion.
Muma dai Babanmu sai ya ci mutuncin mutum dashi da basket din ko kayan sallah saurayi ya kawo maka ko Yaba mamutum Abu ya Karba duk bamayi ,idan mutum yaje gidansa kawai mijinsa yayi masa acan .
Manzon Allah (S.A.W)yace : "kuyiwa junanku kyauta zakuso junanku"......kyauta siffa ce daga cikin siffofin ma'aiki tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi..... Malamai suna cewa al'ada inde bata sabawa addini ba toh za'a yi aiki da ita wani lokacinma yana iya zama dole ...don saboda haka ina goyon bayan Ramadan basket.
Gaskiya dai rukayyah kawaidai kinfadi raayiki kawai toh Ramadaan basket kawai shine kyauta tsakanin saurayi da budurwa gaskiya wan Nan shiriritacee wallahi nada da baayi musu bah auren su ka fasa gaskiya shiyasa yanzu duk baa iya Auren ma saboda Abun da baikamataba shi kawai suka fi nunawa suna so inama laifin tacee yacikasa yakawo Mata kudin zancee
Gsky ne fa ina bayan abis namu na gargajiya.dan ni dsame thing abun da ya faru da ni dan yanzu haka maigida na wlh ina gida babu wani su ramadan basket ko gift da yake min zanyi abincin sallah babu wani gift amma yanzu munyi aure 8yrs wlh alhmdlh yana kyauta ta min sosai.kuma muna zaune lfy sosai bana goyon bayan ramadan basket gsky.