Yayin da Najeriya ta cika shekara 25 cif da fara mulkin dimokuraɗiyya ba katsewa, mun yi nazari kan manyan abubuwan da ƙasar ta cimma a cikin shekarun da kuma ƙalubalen da ta fuskanta.
Baya akeci....inde har irin wadannan azzaluman shuwagabanni su sukaci gaba da mulki...muna bukatar masu jini a jika masu kishin al'ummar Sannan mararsa tsoro masu sadaukar don al'ummar su