Ina jin tsoron Allah a rayuwar nan domin duniyar ba ta da sauki ga kowa a wasu lokuta nakan yi nadama da na zo ta haka amma Allah zai iya gafarta mana.
Allah yakarawa Malam. Lpy yakyautata rayuwa ya shirya zuriaa yasa agama lpy qlau ina kaunar ka Malam saboda Allah ina karuwa dakai sosai da sosai daga garin kano huzaifa nakowa