Dan Allah Malam yanzu haka bana Nigeria ina wata kasa ina Almajirci dan Allah ga sako ku gayawa yan Kazaure dan girman Allah kar azugasu su akan Hon. Gudaji dan Allah su dawo mana dashi dan Allah su bishi har NNPP DAN ALLAH
Tunda munkawo gaisuwa munkuma kawo gaisuwa wannan makaranta har yanzu ba ai mana rijista ba to yau BARAZANA zamuyi tabbas zamu sa MAJABAƘI a Mari in har bamuji saƙon gaisuwarmu a Makaranta ba😆 Saƙo daga Alhaji Aminu Engr unguwa uku da Malam Da'u Maigyaran Agogo duka daga Tashar unguwa 🙏
Slam malan ni gsky tsoho baiyaki cin hanci da rashawaba abinma gaba ya dadayi domin yanzu indai kanasan aikin gwamnati saika bada cin hanci Kuma Inna da wani labari da zan baku Amman saita pacinal number abin yayi muni da yawa Allah ka gyara Mana shuwa gabanninmu