1.Shugabannin kananan hukumomi 264 na Nijar na taron duba hanyoyin tattara kudaden haraji da kuma yadda za a yi wa al'umma aiki da su.
2.A Najeriya 'yan fafutika a jihar Anambra na zargin gwamnatin jihar da yin amfani da majalisa wajen samar da wata doka ta kashe kudaden kananan hukumomi ba bisa ka'ida.
3.Al'ummar sun shiga a Borno bayan da wasu tababun 'yan Boko Haram suka tsere da makamai da babura da hukumomin jihar suka ba su.
4.Mahaukaciyar guguwa da ake kira 'Milton' ta yi gagarumin ta'adi a birnin Florida na Amurka.
5.Faransa na shirin fadada hanyoyin samun kudaden shigarta a fannin kere-keren makamai.
21 окт 2024