Wallahi billahi malamai ku shiga hankalin ku saboda nan gaba wlh bazaku sake fadin hadiths ko aya Alqurani ba talakawa su jiku. Ku fita daga harka mulki ku dawo ku ruke Allah da Manzon shi kufadi gaskiya don Allah.
Slm mal.hakuri akan mai domin manzan allah, swt, ya dauki mata kai akan kowani matsalo li daban daban akan kowani al amuro ri nara yuwa mai da di da mara da di,amma ayau ja go ro rinmu ayau,6angaro ri uku3,6angaren yan siya sa data sara kuna dakuma wassu ma luma, da allah, ya azirta mu dasu,sunka sa bam bance mana baqi dafari,
Kaga kakaiyi mana shari munsanka sarai ka dan gandujiyane mu ba hargista kasa zamuyiba zanga zangar lumana zamuyi kuma sai munyi insah Allah kai kuma malam hakurinmu ya kare dan kai baka chikin halin da talaka yake chikine shi isa kake chewa ayi kakuri