Mu yawaita Istiqfari da Sallah domin haka manzon Allah yake yi idan yajishi cikin damuwa. مَنْ عَمِلَ صَالِحًا مِّن ذَكَرٍ أَوْ أُنثَىٰ وَهُوَ مُؤْمِنٌ فَلَنُحْيِيَنَّهُ حَيَاةً طَيِّبَةً ۖ وَلَنَجْزِيَنَّهُمْ أَجْرَهُم بِأَحْسَنِ مَا كَانُوا يَعْمَلُونَ﴾ [ النحل: 97] )) Whoever does righteousness, whether male or female, while he is a believer - We will surely cause him to live a good life, and We will surely give them their reward [in the Hereafter] according to the best of what they used to do ) Surah An-Nahl Full Wannan kuma bazai hana muje ganin likitaba Amma musani Allah Shine wanda yake sa mutum acikin Farinciki ko sabanin shi.
Hirar tayi kyau amma a matsayinmu na musulmai kun manta da fadin fa'idar azkar. Addua takubin mumini. Walahi wasu azkar idan kayisu sai kaji wasu damuwa & nauyi sun saukar maka daga zuciya. 💥💥💥
The program is always serving a hot plate. I love the presentation and it touches my heart listening to Muhammad Sambo. Allāh Ya bamu ikon cin jarabawa, Ya karemu, Ya karawa Muhammad lafia, kwanciyar hankali (damu baki daya), amin.
Masha Allah dector tayi bayane mai kyau amma ya kamata akara gaiyato wasu wasu dectors Dan kuwa wannan matsalar tana da dayawa a cikin al'uma sosai masha allah
Gaskiya guy din nan har yanzu akwai alamar rashin walwala a tattare dashi. Kuma gaskiya kamar akwai alamun shaye shaye a tattare dashi. Sai dai in ya daina.
This guy still looks & talks like depressed person, with no prejudice intended, i suggest further investigation on him to perhaps intensifies help. Allah ya sa mudace
Don Allah inason number Dr Dan Allah wallahi nikaina abinda ke damuna kenan Kuma Ina Minna ne wato Niger state bansan wane asibiti yakamata infara zuwa ba, don Allah ataimakamin da number Dr saboda nikaina nasha yunkurin hallaka kaina wallahi Amma daga baya sai inyi tunani fa zanmutu kafiri sai infasa inaso inzo asibiti Amma bansan wane asibiti yakamata infara tunkaraba ataimakamin da number wayan Dr Dan Allah. Allah yasaka da alkhairi mungode
Kaje General hospital kaga Likita ko kuma ka tafi FMC Bida.Zaka samu shawarwa da magani daga kwararren Likita. Sannan ka samu makusanci kamar iyaye,dan'uwa ko abokina wanda yake fahimtarka sosai kuma yake da wayewa ta mu'amala.
@@nawasmuhammed4887 eyya! How I wish nasan wani a asibitin.Amma Federal medical center Bida ina tsammanin basu da wannan abin,kaje straight to G.O.P.C din su.