Wow! Mashaa Allah tabarakar Rahaman. Just wow!.... Beautiful couples 🥰🥰🥰🥰 Daga yanda take magana za ka gane tana son sa sosai. Ba shi kadai ke alfahari da samun ta ba. 😀 Irin wannan dadin nake ji a duk sanda na dubi mijin da Allah ya zaba min waton uban yarana a yanzu haka. Babu dace a aure irin Allah ya maka zabin Abokin rayuwa da kansa. Ka gama dace abadan wallahi. Alhamdulillah 😇🥰😀👌 Allah ya kara hada kanku. Matar Dr 💞
I don't think this is a perfect case for social media couples because the meeting was offline and a third person was involved. It's just two couples who met through a friend and both have social media accounts. I wish them the best in their marriage.
Allah sarki dat a nice love story like us.... We got married now with our lovely zara but labarinmu yafi nasu sosai Allah ya basu zaman lapiya muna jin dadin shire shirensu
I congratulate, you both on this union. Conjugal bliss, I'm again congratulating you on having a wonderful and hardworking man like Rayyan. May Allah bless your home with good, health, wealth,peace, happiness and bless womb output. 😊
Masha Allah, I what a wonderful couple! may Allah bless your matrimonial journey, Rayyan kayi sa'ar mata wallahi, because I knew Zainab since when we were in primary school, ZAHRA
Alhamdullih, Masha Allah, tabarakallah. Matanshi kyakykyawa da ita, ga ilimi. Allah yabashi ikon rikewa bisa amana, Allah yafaranta. Congratulations ones again👌🏼
Masha Allah sun burgeni sosai. Allah sanyawa aurensu albarka Ganin wannan hirar tasu yasa nakara fahimtar abubuwa sosai game da rayuwa babban ma shine kayiwa kowa zaton alkhairi
Masha Allah !! Tabbas, sun cancanta da junansu. Zahirinsu da baɗinsu ya bayyana wa masu kallo irin yadda suka gamsu da ba wa amanar junansu. Duk wanda ya kalli wannan tattaunawar hirar da aka yi da su, kuma ya fahimta, to, zai tabbabtar da haka. In sha Allah ! Allah Ya ƙara soyayya da zaman lafiya tsakaninsu. Masu niyya irin ta su, Allah ya yi musu zaɓi mafi alheri. Allahumma Aamin.
Masha Allah, so lovely ko yadda sukewa juna magana ma ka san akwai soyayya, sun burgeni wlh, Allah kade fitina, Rayyan&zainab sai mun zo suna shekara mai zuwa😀
Masha Allah Allah Ya sayya alkhairy Ya Rab Haka Sunnar Allah yake duk Lokachin da ka zama mutumin Kirki Sai Allah Yada da mutanen Kirki ....Akwai Abubuwa Lura Sosia a chikin Rayuwar su... 1: Kamun Kai 2:Girmama Ra'ayin Juna 3: Niyya Akan Aure 4: Godia idan Amma kyauta ko ya take 5: Aboki na Gari Alkhairy ne a kome 6: Kyawawan Lufza Mudubin mutum 7: Kar Kayi Sauran Yarda da mutum 8:ayi binchike sosai 9:kawaichi akan wasu Halaye 10: Haduwa ta Zamto guri mai Jama'a sbd tsaro bayan anyi binchike...