To malam ana auren dole ne. Shi ma mutumin wawa ne. Kai ko mata da miji ne yau mata tace bata son zama ko shi miji baya so ai ba a dole. Shima mutumin ai sai dai yace ta biyashi kudinta ba wai ya kai qara taqi aurenshi. Mts
@@mahmudadamahmad5907 mts. To ai sai ya saka mata igiya a qafarta ya jata da qarfin tsiya ya kaita gidanshi a matsayin matarshi ko kuma ya sa kotun su yi mishi haka. Mts
Totabiyashi kudinsa mana badole kudinma kadanne tafikarfi kudun kamar dirama wlh kudin bewuce lauyoyin dakuka dauka suchiyeshiba kodayake achan baya tachi mutunchin mutane ba mamaki sakaiyace daga Allah Allah yashirya
@@maimunaibrahim7431 amma komadai meyeshi wallahi wawane ,dan tasha dahar zaikai mace koutu akan wainnan kudin, kenan ma baida kudin auranta, tunda ni nasan Hadiza, gaskiya tafi karfin wannan kudin. Wayasani ma ko katon banzane a Facebook din yaci kudinshi.
Allah sa mudace ( Allah yaba mata masayi mesada c dekashe sounyiwasa dachi Allah ya shirya mu gabakidaya yasa mugane gaskiya mubar zubda mutincunmu akakoudi ) amine ya hayyu ya kayyum
Jeka yaudari(419)wani naira dari a Lagos a kama ka, hukuncin kisa za aima kana nan kana wani hmm Al'amarin nan sai dai an gama ai yanzu aka fara shariar