Yayin da mulkin farar hula ya cika shekara 25 karon farko a tarihin Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya yi zargin cewa shugabannin ƙasar sun mayar da siyasa mulkin ɗauki-ɗora.
Gaskiya hakane mu talakkawan nigeria bamusan incimmba domin kudi sune ke jawowa talakka da hankailnsa har yasayar da incinsa Allah yasa mugane gaskiya Amin
Allah,ya saka muku da alkhairi mun dade muna neman irin wan nan ranar da za'a wayar wa talaka kai dan ya gane illar karbar kudi dan siyar da yanci sa wlh har yanzu bamu gama waye waba ga irin halinda muke ciki???