Shirin Gaskiyar Magana na wannan makon ya yi nazari a kan dalilan da ya sa kasar Faransa ke shan suka a Jamhuriyar Nijar musamman a wannan lokaci na juyin mulki.
Gaskiya dai da fari bamuso wannan juyin milkinba amma tinda sojoji masu albarka suka nuna basa tare da zalincin faransa da kuma nuna kyama garesu sai mukai maraba da juyin milkin tsaka ninmu da faransa sai dai muce umma ta gaida aisha
Gaskiya mu al uma nijar muna goyon bayan jujyin mulki danri bisa danri.bisa ga zalunci cida akewa al uma ba tsaro babu kiwon lafiya babu ilimi talawa na cikin tashen hakali wasu yan kalilan ne masu cin ribar gwnanti Muna rokon Allah subahanahu wata'ala yakama soji Allah yabasu ikon sauke nauyi yadora musu
Indai baku godewa Allah ba to zaku kirawa kanku masifa ne kuyi duba ga Libya ba fata muke muku ba Sannan bakwason Faransa ku canza yare mana ku daina faransanci
Sahanine kake koma miye sunanka karya kake fadi kai bazum kake karewa dan siyasa ba nan tera sunka kashe mutaneba da akaso ayi zanga zanga kuka hanaba mudai munatare da so zojin juwinmulki Allah ya karemuna so zojin mu
@@DWHausa ace kar aajeturawa . Rana guda soja nawa akashe na1kena Nabiyu2 munnada arzi niger turawa ke anfanidashi Kullian muk'asar waje yadace munso juyimiki sabo yen farensa take cutar . Allah bimuna hik'i dik wanidan nijer. Ga farasa buyaheba har abada... Nabarku l f y
Wan mai gilashi kai wawané Shekara nawa muna neman mu rabou dasou kai magana bazoum ma karyane duk makirciné ay sojan yafika sanin bazoum kasan da wanan kuma na hanun dama shiné dw idan me gayi jahiliné kuma hakané wanan duk jakiné bazoum da ya kai lokacin wly se sunyi mai juyin mulki
Sahanin ina ganin bakasan ciyon kanka ba kuma baka kishin kasa kuma kanada son zuciya idan bazum da faransa sun baka kaci To ka shiga taitayinka kasan cewa kasarka itace kai kuma itace aslinka naso ace kasan darajar kasarka amma kashe ka kasa gane damarka
Agaskiya mulki pnds basa sawraran talakawansu kad mumanta lokathinda akakori faransa daga mali da burkina .talakawa sununa basa son zaman faransa aniger .sukuma hukumomi sunkahana duk wani taro nakin faransa
France inda mutanan kirkiné a shekara sittin60 da suna da tunani nagari Yakamata duk cikin francophone kamata yayi acé mu tanan Niger 🇳🇪 sunfi kowa ci gaba a kassa😂