Yayin da mulkin dimokraɗiyya ke cika shekara 25 a Najeriya, babban ɗan adawa, Buba Galadima, ya ce shigar malamai dumu-dumu cikin siyasa na ɗaya daga cikin koma-bayan da dimokraɗiyyar ta samu a cikin shekara 25 ɗin.
Toh ai gashi nan kuwa yan siyasa suna bawa yayan mu kwaya d makami gayamun wana mallami ne y bawa wani yaro makami ko kwaya sannan gashi ya'u abinda ake xargin tsohon gwamnan kogi d badakala ta mayan kudi wana mallami ne y kwashi wannan manyan kudade haka sbd haka shigar mallamai siyasa alkhairi 🤲
IN SHA ALLAH MALAMAI 🙏 SAISUNZO SUNGWARA SIYASA DA NIGERIA DA AL UMMAR NIGERIA IN SHA ALLAH KUKUMA MALAMAI KARKUJI TSORO DAN ALLAH KUSHIGA SIYASA ALLAH BAMU NASARA
Wato shifa jahilin mutum bai da abokin fada fiye da malami saboda yafison abarshi ya tafi da jahilcin shi. Democracy jahilci ce kuma bamu yadda da ita ba sai munayi abisa tilas amma muna rokan Allah Ya rugurguza Democracy a duk duniya.
Mu abinda mukeso siyasar ta ruguje domin tunda abacha ya rasu kuka jefa mu acikin mummunar masifa anata kashemu kuma ba a hukunta Masu laifin da suke kashe mutane Allah ya karya siyasar Afrika bama iya ta Nigeria ba ba wutar lantarki ba tsaro ba noma ga yunwa ga babu ruwan sha
Toh ai rashin mallaman ne achikin siyasa yasa hakan gashi kana chewa kai kanka baka ydd d kanka ba toh b dole haka tafaru ba anbar wayanda basu san addini ba akan jagoranchi
Ina matukar son Hirar Mal Buba Galadima, badon komiba se maganarsa in har kana sauraronsa da kunnen fahimta zaka gane gaskiyace komi dacinta. Allah qara basira Buba Galadima.
Maganar buba galadima gaskiyane, kuma muna tare dashi,, malaman yanzu kuma wasu daga ciki suma aljihunsu suke karewa, ba Allah a gabansu kagako dole a samu matsala, Allah ya datar damu.
Idan anzo maganar addini kenan. Basu da ilimin siyasa suma mutane ne kamar kowa a bangaren siyasa. Su tsaya a matsayinsu na malamai na addinin Banda bangaren siyasa
Kodaman shugabancin da malamai sukeso ya tabbata a Nigeria shine Mafi kyau , Domin Demokaradiyar da ake amfani da ita a Nigeria ba ta adalci bace zuwa ga Yan kasan .
Su Malamai ba yan Nigeria ba ne? Yanzu malamai ne suka lalata siyasa ta koma ta kudi ba akida, ba kishin kasa na gaske, kowa yana kokarin "Gafiya tsira da na bakin ki'? A duba dai Yellabai.
To ai su malamai ba jahilai bane, Domin suna da ilimin da baku da shi, Kuma suna da cikakken sanin hanyar da zasu bi su dawo da kasar kan turbar da ta dace.
جزاك الله خيرا يا السيد الفاضل بوبا قلاديما صدقت وقولك حق هؤلاء العلماء تجارالدين قد أفسدوا المجتمع أولا بنشر الغيبة والنميمة والبهتان وشهادة الزور والتجسس والكراهية والطائفية بين المسلمين ثم انخرطوا في السياسة حبا في الدنيا وطمعا في المناصب فهم الآن أشد خطورة من المجرمين وقطاع الطرق واللصوص وبوكوحرام!!!!/الشيخ علي أحمدباه الفولاني المالكي نيامي عاصمة النيجر