Тёмный

Shigar malamai siyasa sai ya ruguza dimokraɗiyyar Najeriya - Buba Galadima 

BBC News Hausa
Подписаться 588 тыс.
Просмотров 61 тыс.
50% 1

Yayin da mulkin dimokraɗiyya ke cika shekara 25 a Najeriya, babban ɗan adawa, Buba Galadima, ya ce shigar malamai dumu-dumu cikin siyasa na ɗaya daga cikin koma-bayan da dimokraɗiyyar ta samu a cikin shekara 25 ɗin.

Опубликовано:

 

28 май 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 64   
@user-gd4vh7rj9l
@user-gd4vh7rj9l Месяц назад
Toh ai gashi nan kuwa yan siyasa suna bawa yayan mu kwaya d makami gayamun wana mallami ne y bawa wani yaro makami ko kwaya sannan gashi ya'u abinda ake xargin tsohon gwamnan kogi d badakala ta mayan kudi wana mallami ne y kwashi wannan manyan kudade haka sbd haka shigar mallamai siyasa alkhairi 🤲
@lawansaid9078
@lawansaid9078 Месяц назад
IN SHA ALLAH MALAMAI 🙏 SAISUNZO SUNGWARA SIYASA DA NIGERIA DA AL UMMAR NIGERIA IN SHA ALLAH KUKUMA MALAMAI KARKUJI TSORO DAN ALLAH KUSHIGA SIYASA ALLAH BAMU NASARA
@anasmsani
@anasmsani Месяц назад
Inshaa Allah
@ibrahimumar2660
@ibrahimumar2660 Месяц назад
Allah ya gafarta ma Hon. Gali Umar Na Abba. Batijjane ne Almajirin shehu Ibrahim Inyass RTA ⭐💪
@shehuarc2964
@shehuarc2964 Месяц назад
Wato shifa jahilin mutum bai da abokin fada fiye da malami saboda yafison abarshi ya tafi da jahilcin shi. Democracy jahilci ce kuma bamu yadda da ita ba sai munayi abisa tilas amma muna rokan Allah Ya rugurguza Democracy a duk duniya.
@umarabubakar1418
@umarabubakar1418 Месяц назад
Amin.
@anasmsani
@anasmsani Месяц назад
Amin mal
@user-ez8ki5xp6b
@user-ez8ki5xp6b Месяц назад
Mu abinda mukeso siyasar ta ruguje domin tunda abacha ya rasu kuka jefa mu acikin mummunar masifa anata kashemu kuma ba a hukunta Masu laifin da suke kashe mutane Allah ya karya siyasar Afrika bama iya ta Nigeria ba ba wutar lantarki ba tsaro ba noma ga yunwa ga babu ruwan sha
@umarabubakar1418
@umarabubakar1418 Месяц назад
Gsky a zantukan Buba akwai shirme da dama.
@anasmsani
@anasmsani Месяц назад
Kwarai kuwa
@user-gd4vh7rj9l
@user-gd4vh7rj9l Месяц назад
Toh ai rashin mallaman ne achikin siyasa yasa hakan gashi kana chewa kai kanka baka ydd d kanka ba toh b dole haka tafaru ba anbar wayanda basu san addini ba akan jagoranchi
@abdulhalimibrahim4826
@abdulhalimibrahim4826 Месяц назад
wallahi na yadda malaman addini sun bada gudunmawa wajen bada umarnin a zabi lalatattun 'yan siyayasa, saboda wani ra'ayi na kashin kan su.
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Месяц назад
Muslim Muslim ticket ba. Allah ya musu abinda suka mana su maluman
@ismailrabiu_enlightenedminds
@ismailrabiu_enlightenedminds Месяц назад
Ina matukar son Hirar Mal Buba Galadima, badon komiba se maganarsa in har kana sauraronsa da kunnen fahimta zaka gane gaskiyace komi dacinta. Allah qara basira Buba Galadima.
@ABDULMALIKISAH-qz5ux
@ABDULMALIKISAH-qz5ux 23 дня назад
Wannan gaskiyane Allah yasama da mafificin alkhairi kuma Allah ya nuna muna lokacin da za'a Kai talakkan Nigeria ya samu 'yan cin kansa
@hamisutukur4430
@hamisutukur4430 Месяц назад
Insha Allah malamai sune zasu cigaba da jagoran cin kasarmu mungaji da jagoranci mayaudara
@alkalidaggash3419
@alkalidaggash3419 Месяц назад
Wallahi mallan buba galadima Yana da gaskiya
@hamisuismail9313
@hamisuismail9313 Месяц назад
With all due respect, abin da ka fada ba haka ba ne, shigar malamai siyasa shine daidai.
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Месяц назад
Ka gyara kalamanka
@hamisuismail9313
@hamisuismail9313 Месяц назад
Ban gane ba, amma ka gyara min, ko ka gaya min ya zan gyara aboki na.​@@jameelabdul9470
@user-tq5hp1bt4r
@user-tq5hp1bt4r Месяц назад
Maganar buba galadima gaskiyane, kuma muna tare dashi,, malaman yanzu kuma wasu daga ciki suma aljihunsu suke karewa, ba Allah a gabansu kagako dole a samu matsala, Allah ya datar damu.
@hamisutukur4430
@hamisutukur4430 Месяц назад
Wanan maganar taka jahilcine aciki stansta su wadanda ba malamaiba uban me suka sti nanama da har zaka fadi wanan maganar
@malamaminukano1498
@malamaminukano1498 Месяц назад
Allah Mai Ikon Zance duka Gaskiya Ne ❤ Allah Ya Gyara Mana Kasar Mu Nigeria 🇳🇬 😢
@ibrahimjamilu565
@ibrahimjamilu565 Месяц назад
Wallahi da ban yadda da wannan maganar ba amma yanzu na yadda. Mafi yawan malaman Nigeria na musulmai da crista munafukai ne.
@themaikarama02
@themaikarama02 Месяц назад
Munsan wannan tuntuni daman
@abdullahisani2308
@abdullahisani2308 Месяц назад
Buba Galadima wani guri kuma muna da banbanci game da zabe na gsky 2015,da 2019 anyi zabe na gsky
@suleimangane8175
@suleimangane8175 Месяц назад
Allah yastinewa Buhari.
@user-cz9qf8lw9f
@user-cz9qf8lw9f 22 дня назад
Gaskiyane Baba
@ishaqibrahimyerima3591
@ishaqibrahimyerima3591 Месяц назад
Gyara ga Buba Galadima! Malamai ba wakilan Ubangiji bane, amma wakilan Annabawa ne, Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yace: Malamai sune magada Annabawa.
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Месяц назад
Idan anzo maganar addini kenan. Basu da ilimin siyasa suma mutane ne kamar kowa a bangaren siyasa. Su tsaya a matsayinsu na malamai na addinin Banda bangaren siyasa
@idrissidi7150
@idrissidi7150 Месяц назад
Malamai ya dace su rika saka baki a siyasa. Yan siyasan ne basa da kirki. Kafin su ci za6e halin su daban da idan sun ci za6e.
@HamzaBarade
@HamzaBarade Месяц назад
Kodaman shugabancin da malamai sukeso ya tabbata a Nigeria shine Mafi kyau , Domin Demokaradiyar da ake amfani da ita a Nigeria ba ta adalci bace zuwa ga Yan kasan .
@leaderofnow
@leaderofnow Месяц назад
Yakubu Dogara shi ma ya yi irin nan Ghali Na'aba
@lantanaali5545
@lantanaali5545 Месяц назад
Baba Allah ya debe ma demokaradiyya Allah ya debe ma entcin da tabamu Allah ya godamana qarshenta,tir tir da ita
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 Месяц назад
Siyasa ba tajhilaibace ta mala mai ce wannan yanayi da ake ciki jahilan shuwa gabanni jahilai suka samu ciki
@danchamba
@danchamba Месяц назад
Wannan gaskiya ne buba galadima🎉
@hussainimuhammad6470
@hussainimuhammad6470 Месяц назад
Gaskiyane ❤
@muhammedsunusiyusuf4998
@muhammedsunusiyusuf4998 Месяц назад
Ya sallam
@BabanhauwaGusauGusau-pu2zg
@BabanhauwaGusauGusau-pu2zg 21 день назад
Wannan zancen gaskiya ne
@mansurbuhari7882
@mansurbuhari7882 Месяц назад
Wannan shine ai nihin halin mabiya kwankwaso
@Muhammadidrissshuwama-xk5qc
@Muhammadidrissshuwama-xk5qc Месяц назад
Kaci 10 thousand dollar a gun AAJADA😂
@HarunaSalisu-oj8kj
@HarunaSalisu-oj8kj Месяц назад
Masha allah ❤
@abdullahiabbas1244
@abdullahiabbas1244 Месяц назад
Malami ai ginawa yake ba ruguzawa ba, buba galadima a gyara harshe.
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Месяц назад
Abinda yafada gaskiya ne. Sun lalata mulki sabida son zuciya irin nasu
@AleaoGimba
@AleaoGimba Месяц назад
Yobe people lets gather here...BUBA GALADIMA🫡
@MusaAhisa
@MusaAhisa Месяц назад
Allah yasa mudace 😢
@hamzamanu3601
@hamzamanu3601 Месяц назад
Babu wani mutum, malami ko jahili, da da dolar kasa ta hana shi shiga siyasa. Ba wae da ka zama malami shikenan an Hana ka right to franchise ba.
@mustaphayahuza5618
@mustaphayahuza5618 Месяц назад
To shikenan idan malamai sun bata sai kunemo jahilai so gyara,mukuma kabamu kunya ashe kaima bakasan me kakeyi ba.
@jameelabdul9470
@jameelabdul9470 Месяц назад
Maluman da sukache Muslim Muslim ticket Allah yamuku abinda kukayi mana a zaben 2023 da kuka bi son zuciyarku.
@husseinshuaibu3560
@husseinshuaibu3560 2 дня назад
Su Malamai ba yan Nigeria ba ne? Yanzu malamai ne suka lalata siyasa ta koma ta kudi ba akida, ba kishin kasa na gaske, kowa yana kokarin "Gafiya tsira da na bakin ki'? A duba dai Yellabai.
@anasmsani
@anasmsani Месяц назад
Wlh malamai ne suka fi cancanta suyi mulki ba jahilai ba
@al-yusufy7937
@al-yusufy7937 Месяц назад
To ai su malamai ba jahilai bane, Domin suna da ilimin da baku da shi, Kuma suna da cikakken sanin hanyar da zasu bi su dawo da kasar kan turbar da ta dace.
@abdulgsm126
@abdulgsm126 Месяц назад
Shiyasa mukeso malamai su shiga ai saboda iri ku
@almahdialmahdi5545
@almahdialmahdi5545 Месяц назад
جزاك الله خيرا يا السيد الفاضل بوبا قلاديما صدقت وقولك حق هؤلاء العلماء تجارالدين قد أفسدوا المجتمع أولا بنشر الغيبة والنميمة والبهتان وشهادة الزور والتجسس والكراهية والطائفية بين المسلمين ثم انخرطوا في السياسة حبا في الدنيا وطمعا في المناصب فهم الآن أشد خطورة من المجرمين وقطاع الطرق واللصوص وبوكوحرام!!!!/الشيخ علي أحمدباه الفولاني المالكي نيامي عاصمة النيجر
@real_tulala
@real_tulala Месяц назад
Kuma hakane
@ChaibouNassirou-sy9rw
@ChaibouNassirou-sy9rw Месяц назад
Shigowa malan shi ma dai dai
@YusufSaniAbdullahi-mn9rd
@YusufSaniAbdullahi-mn9rd 23 дня назад
🎉
@SafyyahMohammedmusa
@SafyyahMohammedmusa Месяц назад
Ikon Allah 🤔 tooooooh in mllm basu shiga tsiysasa ba Waye zaishiga kenan? Lalaima mutuminan toooh dimokaradiya Nigerian ai daga kundin musulunci ne
@malan_abduabubakar-ibrahim7438
@malan_abduabubakar-ibrahim7438 Месяц назад
Mutuncinsu ne zaizube shine matsalar bawai ba asonsu ba ne duk kirkinka idan kashiga siyasa dan cikinka zai zageka
@habibumuhammad8308
@habibumuhammad8308 Месяц назад
Akara bawa matashi dama
@tunatarwa_ibn_abbas754
@tunatarwa_ibn_abbas754 Месяц назад
Kai irinsu ne. Ni nan shaida ne akan.
@AdaAdam-ho5gr
@AdaAdam-ho5gr Месяц назад
A bar jahilai kadai ko?
@user-of1lr8qv7u
@user-of1lr8qv7u 9 дней назад
P
Далее
2DROTS vs RISENHAHA! КУБОК ФИФЕРОВ 2 ТУР
11:31
БАТЯ И ТЁЩА😂#shorts
00:58
Просмотров 2,4 млн
APC ba su iya mulki ba - Atiku Abubakar
24:56
Просмотров 28 тыс.
Abin da ya sa na raba gari da Buhari - Atiku Abubakar
16:49
Ra'ayin Malamai 30.06.2024
27:37
Просмотров 56 тыс.
2DROTS vs RISENHAHA! КУБОК ФИФЕРОВ 2 ТУР
11:31