Ya Allah yamuku rahma Allah yaqara muku gafara muna muku kyakkyawan zato Ayau INA kewarku naso kuga yadda Aka jijjiga Abdul jabbar fafa da Neman suna ya bayyana son nuna isa Allah yaqasqantar dashi naso kugani amma koda bakwanan hakan yatuna manaku kuma mundada tabbatr da cewa gaskiya kuke fada mana lokacin da kukeda rai Allah yasa kuna aljannah